Dalilan Zuwan Mafarautan Arewa Kudancin Kasar Nan episode artwork

EPISODE · Apr 2, 2025 · 30 MIN

Dalilan Zuwan Mafarautan Arewa Kudancin Kasar Nan

from Daga Laraba

Tun bayan kisan mafarauta 16 dake hanyar su ta dawowa gida a garin Uromi dake karamar hukumar Esan dake jihar Edo ne dai al’umma da dama ke ta aikewa da sakon alhini ga ‘yan uwa da abokan arziki yayin da wasu kuma ke ta neman amsoshin tambayoyi game da lamarin da ya shige musu duhu.A yayin da wasu ke ganin a matsayin su na ‘yan kasa masu cikakken ‘yanci, suna da damar kutsawa lungu da saƙo na ko ina a fadin kasar nan, wasu kuwa tambaya suke shin me ya kai ‘yan Arewa har kudancin kasar nan don yin farauta?Shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi nazari ne kan dalilan da suka sa mafarautan arewa zuwa kudancin Najeriya yin farauta.

Episode metadata supplied by the publisher feed · Published Apr 2, 2025

Embed this episode

NOW PLAYING

Dalilan Zuwan Mafarautan Arewa Kudancin Kasar Nan

0:00 30:11

No transcript for this episode yet

We transcribe on demand. Request one and we'll notify you when it's ready — usually under 10 minutes.

No similar episodes found.

Frequently Asked Questions

How long is this episode of Daga Laraba?

This episode is 30 minutes long.

When was this Daga Laraba episode published?

This episode was published on April 2, 2025.

Can I download this Daga Laraba episode?

Yes. Use the download control on the episode player to save the publisher-provided media file.
URL copied to clipboard!