EPISODE · Feb 7, 2024 · 26 MIN
Yadda ‘Yan Arewa Za Su Samu Kuɗi A Soshiyal Midiya
from Daga Laraba · host Aminiya
Kafafen sada zumunta sun zama farfajiyar baje kolin basira, yayin da ta kan zame musu hanyar bayyana damuwa da share kokensu. Ana yawan buga misali da cewa an yiwa yankin Arewacin Najeriya nisa wajen samun tagomashin a soshiyal midiya.Shirin Daga Laraba na wannan mako ya duba dabarun da masu amfani da shafukan za su bi wajen ganin sun amfana yadda ya kamata.
Embed this episode
NOW PLAYING
Yadda ‘Yan Arewa Za Su Samu Kuɗi A Soshiyal Midiya
No transcript for this episode yet
Similar Episodes
No similar episodes found.