Daga Laraba cover art

All Episodes

Daga Laraba — 243 episodes

#
Title
1

Dalilan Da Suka Sa Mutane Suke Son Haihuwar Maza Fiye Da Mata

2

Shin Ko Kare Kai Daga Harin ‘Yan Ta’adda Zai Kawo Karshen Matsalar Tsaro?

3

Yadda Talauci Ke Hana Wasu Mata Sayen Audugar Al'ada

4

Yadda Sunayen Zamani Suke Neman Kawar Da Na Hausawa

5

Shin Ya Kamata A Biya Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane?

6

Yadda 'Yanbindiga Ke Amfani Da Hakar Zinare Wajen Mallakar Makamai

7

Dalilan Tashin Farashin Kayan Miya Gabanin Bikin Sallah

8

Yadda Sinadaran Dandanon Abinci Ke Yin Illa Ga Lafiya

9

Takaddamar Da Ta Dabaibaye Zargin Sacewa Tare Mayar Da Walida Abdullahi Kirista

10

Halin Da Zawarawa Ke Tsintar Kansu A Ciki A Watan Ramadan

11

Yadda Bude Kan Iyakokin Najeriya Da Jamhuriyar Benin Da Niger Zai Amfani Alummar Kasashen

12

Mene Ne Ya Fi Kawo Samu Tsakanin Sana’a Da Digiri?

13

Shin Ko Dawowar Dimokradiyya Ta Samar Da Kyakkyawan Fata Ga ‘Yan Najeriya?

14

Yadda Tattalin Arziki Da Ababen More Rayuwa Suke A Farkon Jamhuriya Ta Hudu Da Kuma Yanzu

15

Dalilan Da Suka Sa Matan Wannan Zamanin Ba Sa Son Talaka

16

Yadda Ragin Farashin Man Fetur Zai Shafi Rayuwar ‘Yan Najeriya

17

Ko Ziyarar Tawagar Amurka Za Ta Kawo Karshen Matsalar Tsaro A Najeriya?

18

Kalubalen Dake Gaban Janar Christopher Musa A Matsayin Ministan Tsaro

19

Hanyoyin Da Suka Kamata A Bi Wajen Ceto Daliban Kebbi Da Aka Sace

20

Tasirin Da Tura Jami’an ‘Yan Sanda Kare Manyan Mutane Zai Haifar Ga Tsaron Al’umma

21

Dalilan Da Suka Sa PDP Ta Ki Sayarwa Sule Lamido Fom Din Takarar Shugaban Jam’iyya

22

Shin Ko Jam’iyyar PDP Ta Fara Gushewa Ne?

23

Yadda Aka Yi Almajiri Ya Zama Mabaraci

24

Tasirin Bambance-bambance Tsakanin ‘Yan Najeriya Shekara 65 Da Samun ‘Yancin Kai

25

Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Cin Kifi Yadda Ya Kamata

26

Dalilan Tashin Farashin Doya A Wasu Kasuwannin Najeriya

27

Dalilan Da Suka Sa Nayi Yunkurin Kashe Kaina Har Sau Uku

28

Hare-hare Kan Tarurrukan Siyasa Da Alakarsu da 2027

29

Yadda Mata Dake Auren Gwaji Suke Yamutsa Hazo

30

Abin Da Ya Sa Wasu Maza Ba Sa Son Haihuwa

31

Yadda wasu tsare-tsaren ba da tazarar haihuwa ke yin illa ga mata

32

Me Ke Sa Matasa Zama Karnukan Farautar ‘Yan Siyasa A Kafafen Sadarwa Na Zamani?

33

Dalilan Alummomi Na Rungumar Gwaji Kafin Aure

34

Abubuwan Da Ya Kamata Yara Su Yi Yayin Hutun Makaranta

35

Makomar Siyasar Najeriya Bayan Rasuwar Shugaba Buhari

36

Shin Ko Zafin Nema Na Kawo Samu?

37

Cutukan Da Sinadaran Yin Burodi Ke Haifarwa

38

June 12: Me Ranar Demokradiyya Ke Nufi Ga Talakan Najeriya?

39

Dalilan Rashin Jituwa Tsakanin Marasa Lafiya Da Jami'an Kiwon Lafiya

40

“Sai Na Tara Kudin Cin Abinci Na Nake Iya Siyan Audugar Al’ada”

41

"Abba Al'mustafa Bashi Da Hurumin Dakatar Da Fina Finan Mu"

42

Tasirin Mulkin Karba-Karba A Najeriya

43

Boyayyun Dalilan Da Suke Sa Faduwa Jarabawa A Najeriya

44

Asarar Da Hausawa Ke Tafkawa Sakamakon Bacewar Tatsuniya

45

Dalilan Rashin Wutar Lantarki A Wasu Jihohin Arewa

46

Dalilan Ɓaraka A Tsakanin Iyayen Riƙo Da Ƴaƴan Riƙo

47

Abin Da Ya Sa ‘Matar Bahaushe Ba Ta Iya Kiran Sunan Mijinta’

48

Dalilan Zuwan Mafarautan Arewa Kudancin Kasar Nan

49

Yadda Farashin Kayan Masarufi Suke Gabanin Sallah

50

Abin Da Kundin Tsarin Mulki Ya Ce A Kan Ayyana Dokar Ta Ɓaci

51

Ko Kun San Asalin Tashe Da Tarihinsa A Kasar Hausa?

52

Yadda Zawarawa Suke Dandana Kuda A Watan Ramadana

53

Me Ya Sa ’Yan Najeriya Suke Buga-Buga Ko Da Suna Aikin Albashi?

54

Dalilan Da Al’adar Zanen Fuska Ke Neman Gushewa A Kasar Hausa

55

Yadda Al’adun Aure A Ƙasar Hausa Suka Koma 'Event Centre'

56

Me Ya Sa Matasa Ba Sa Ɗaukar Koyarwa A Matsayin Sana'a?

57

Dalilan Da Suka Sa Matan Wannan Zamanin Ba Sa Son Talaka

58

Dalilan Da Suka Sa Wasu Darikun Kirista Basa Bikin Kirsimeti

59

Yadda Shara Ke Neman Binne Manyan Biranen Najeriya

60

Me Nasarar Da John Mahama Ya Samu Ke Nufi Ga kasar Ghana

61

Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Suke Kishin Kabila Fiye Da Kasa

62

Gudunmawar Da ‘Yan Sa Kai Suke Badawa Wajen Yaki Da Matsalar Tsaro

63

Hanyoyin Dawo Da Martabar Karatun Tsangaya A Najeriya

64

Yadda Almajiri Ya Zama Mabaraci

65

Tarihin Almajirci A Kasar Hausa Da Yadda Yake A Da.

66

Matsayin Gwamnonin Arewa Kan Kudurin Haraji – Kishin Kasa Ko Son Zuciya?

67

Shin Duka Ne Hanyar Ladabtar Da Yara Mafi Inganci?

68

Me Ya Sa Kimar Dattawa Ta Ragu A Cikin Al’umma?

69

Da Gaske Ciwon ’Ya Mace Na ’Ya Mace Ne?

70

Da Gaske ’Yan Arewa Ba Sa Fita Kasashen Waje?

71

Abin Da Ya Hana Dalibai Da Dama Komawa Makaranta

72

Ribar Da ’Yan Najeriya Za Su Samu Daga Hulda Da China

73

Me Ya Kamata A Yi Lokacin Komawar Yara Makaranta?

74

Muhimmancin Al'adar Ciyayya.

75

Me Ya Kamata A Yi Wa Mutanen Da Rikicin Ta’addanci Ya Rutsa Da Su?

76

Abin Da Ke Faruwa Da Bankunan Da Suka Haɗe Waje Guda

77

Yadda Za Ku Gane Shafukan Tallafin Gwamnati Na Bogi

78

Abin Da Gwamnati Za Ta Yi Idan Tana Son Hana Zanga-Zanga

79

Dabarun Kauce Wa Dagulewar Lissafi Sakamakon Ruwan Sama

80

Ko Tallafin Shinkafar Gwamnati Zai Magance Damuwar Talakan Najeriya?

81

Matakan Kauce Wa Hadarin Ambaliyar Ruwa

82

Digiri Ko Sana’a - Wanne Ya Fi Muhimmanci?

83

Shirin Gwamnonin Arewa Maso Yamma Na Magance Matsalar Tsaro

84

Yadda Kanawa Suka Je Kallon Hawan Daushe A Zazzau

85

‘Na Yi Nadamar Ajiye Aiki Saboda Tsohon Mijina’

86

Dalilin Da Maza Ba Su Son Likita Namiji Ya Duba Matansu

87

Ƙalubale Da Ci Gaban Dimokraɗiyar Najeriya Cikin Shekara 25

88

Abin Da Ke Sa Fararen Hula Su Raina Sojoji

89

Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mai Aikin Hajji

90

Dalilin Da Za A Hana ’Yan Ƙasa Da Shekara 18 Shiga Jami’a

91

Muna Rayuwa A Cikin Ƙunci - Ma’aikatan Najeriya

92

Me Ya Sa Kamfanonin Lantarki Suke Fifita ‘Yan ‘Band A’?

93

Yadda Sabbin Ma'aurata Ke Morewa A Ramadan

94

Abubuwan Da Ba A So Mai I'itikafi Ya Aikata

95

Abin Da Ake Yi A Goman Tsakiyar Ramadan A Addini Da Al'ada

96

Abin Da Addini Yace Game Da Azumin Ƙananan Yara

97

'Amfani Da Tsaffin Takardun Naira Zai Iya Jefa Mutum A Matsala'

98

"Ruwan 'Fiyowata' Na Neman Ya Gagari Talaka"

99

Harshen Uwa: Dalilin Da Mutane Ke Mance Yarensu Na Asali

100

Ranar Masoya: 'Da Wuya A Samu Soyayyar Gaskiya A Yanzu'

101

Yadda ‘Yan Arewa Za Su Samu Kuɗi A Soshiyal Midiya

102

Yadda Takura A Wajen Aiki Ke Ta'azzara Rayuwar Ma'aikaci

103

Matakan Kariya Daga Kwantawa Rashin Lafiya

104

Yadda Wasan Kanawa Da Zagezagi Ya Samo Asali

105

Matsalolin Da Suka Kewaye Kannywood

106

Ina Aka Kwana A Binciken Harin Tudun Biri?

107

Abin Da Zai Faru Idan Mutum Ya Cika Cin Goro

108

Mahimmancin Barin Wasiyya Tun Kana Da Rai

109

Dalilin Da Maza Ke Haura Shekar 40 Babu Auren Fari

110

Da Gaske Shan Garin Kwaki Na Kashe Ido?

111

Yadda Za Ku Gane Kuna Da Ƙarancin Suga A Jikinku

112

Abin Da Ya Sa Kotu Ta Tsige Gwamnonin Arewa Huɗu

113

Ƙalubalen Da Matan Aure Ma'aikata Ke Fuskanta

114

Abin Da Ya Sa Ba a Ɗaukar Hoton Alƙali a Kotu

115

Yadda Amare Suka Mai Da Ankon Bikinsu Hanyar Tara Kuɗaɗe

116

Dalilin Da Aka Kasa Magance Rikicin Manoma da Makiyaya

117

Abin Da Ke Sa Maza Shan Maganin Karin Kuzarin Auratayya

118

Gaskiyar Abin Da Ke Kawo Cutar Basir

119

Me Ya Sa Waɗanda Suka Kammala Jami'a Ke Komawa Sana'ar Girke-Girke

120

Dalilin Da Ba Za Mu Bari Likita Na Miji Ya Duba Matanmu Ba

121

Matakan Nasara Wajen Neman Aure A Soshiyal Midiya

122

Da Wuya Talakan Najeriya Ya Iya Zuwa Aikin Hajjin Bana

123

Me Ya Sa Juyin Mulki A Wasu Kasashe Ya Dami Tinubu?

124

‘Yadda Rashin Gaisuwa Ya Kashe Aure’

125

Mun Fi Son Mulkin Sojoji —Al’ummar Nijar

126

Mece Ce Ribar Kai Gwamnati Ƙara

127

Matsalolin Zama Nesa Da Iyali

128

Abin Da Ya Sa Muke Yin Ciko —’Yan Mata

129

"Wahalar Da Mu Ka Sha A Wurin Iyayen Riko"

130

"Dole Ne Mace Ta Yiwa Mijinta Wanki"

131

Da Gaske Ana Iya Canza Injin Janareta Ya Koma Amfani Da Gas?

132

Yadda 'Yan Najeriya Suke Shiga Tasku a Kasashen Waje

133

Dalilan Lalacewar Al'adun Sallah

134

Martanin 'Yan Najeriya Kan Bashin Kudin Karatu

135

Yadda Kungiyoyi Ke Neman Hana Zaman Aure

136

Yadda Cire Tallafin Mai Ya Shafi Rayuwar 'Yan Najeriya

137

Abin Da 'Yan Arewa Ke Son Tinubu Ya Yi Musu

138

Yadda Rashin Sanin kimar Waliyyai Ke Shafar Zamantakewar Aure

139

Yadda Hausawa Ke Shiga Kungiyoyin Asiri A Kudu

140

Zama Da Uwar Miji A Gida Daya: Inda Gizo Ke Saka

141

Yadda Iyaye Ke Kashe Wa 'Ya'yansu Aure A Arewa

142

Amfanin Kishiya A Zamantakewar Aure

143

Yadda Mutane Ke Zubar Da Ladan Azuminsu Kafin Sallah

144

Yadda Rashin Ruwan Sha Ke Lakume Rayuka A Kano

145

Hukuncin Saka Hotunan Sadaka A Soshiyal Midiya

146

Dalilin Da 'Yan Siyasa Ke Kin Karbar Kaye A Najeriya

147

Matakan Samun Nasara A Watan Ramadan

148

Hakikanin Abin Da Ya Sa Aka Ki Sakin Naira

149

Wane Ne Bola Ahmed Tinubu? Bayani Daga Dattawan Legas

150

Ba-zatan da Zaben 2023 Ya Zo Da shi

151

Anya INEC Ta Shirya Wa Zaben 2023?

152

Wa Zai Lashe Zaben Shugaban Najeriya?

153

Abin Da Ya Sa 'Yan Mata Ke Tallata Kansu a ‘Soshiyal Midiya'

154

Dalilin Da Mutane Ke Karya

155

Yadda Matsin Tattalin Arziki Ya Sa Wasu ’Yan Najeriya Suka Rage Cin Abinci

156

Alakar ’yan aiki da iyayen gidansu: A ina gizo ke saka?

157

Dalilin Da Maza Ke Shakkar Auren Mata 'Yan Boko

158

Yadda Yaudara Ta Zamo Ruwan Dare A Fagen Soyayya

159

Yadda Son Mata Da Dukiya Ke Raba Zumunci

160

Yadda Ake Aure Da Ciki A Kasar Hausa

161

Yadda Talla Ke Bata Rayuwar Yaran Arewa

162

Jabun Kayayyaki: Ina Hukumar SON Ta Shiga Ne?

163

Yadda Zubar Da Ciki Ya Zama Ruwan Dare A Najeriya

164

Maganin Karfin Maza: Gyara Ko Janyo Ciwo?

165

Yadda Iyaye Ke Lalata Da ’Ya’yan Cikinsu

166

Yadda Yi Wa Kananan Yara Fyade Ya Yadu A Arewacin Najeriya

167

Abin da kishi ke sa maza aikatawa

168

Yadda Masu Aure Suka Zama Mazinata A Najeriya

169

Yadda Aka Zalunce Mu A Bainar Jama’a, Amma Kowa Ya Kau Da Kai

170

"Mun Ci Karfin Aikin Zaben 2023" - Shugaban INEC

171

Yadda Yawan Harsuna Da Kabilun Najeriya Zai Amfane Ta

172

Yadda ‘Sakacin Ma’aikata’ Ke Lakume Rayuka A Asibitin Murtala

173

Tashin Hankalin Da Samari Ke Ciki Amma Suke Boyewa

174

Yadda Shawarwarin Zamantakewar Aure Ke Gudana A Kafafen Sada Zumunta

175

Yadda Abincin Da Ake Yawan Ci Ke Iya Zama Guba

176

'Yan Ta'adda Na Fada A Ji A Najeriya.

177

Yadda Rabon Gado Ke Neman Zama Tarihi

178

Kayan Mata: Gyaran Jiki Ko Janyo Ciwo?

179

Kamen ’Yan Arewa: Shin Lokacin Daina Ci-Rani Ya Yi?

180

‘Ina Sayar Da Kwalaba 1,000 Na ‘Kurkura’ A Mako A Zariya’

181

Daga Lahadin Nan INEC Za Ta Rufe Rajistar Katin Zaɓe

182

Dalilan Da Daliban Kano Ke Yawan Faduwa Jarabawa

183

Matsalar Tsaro Da Rashin Tsari Ne Suka Kara Ruguza Ilimi a Zamfara

184

Halin Da Harkar Ilimi Ke Ciki A Jihar Sakkwato

185

Ainihin Halin Da Harkar Ilimi Ke Ciki A Jihar Kebbi

186

Halin Da Karatun Boko Ke Ciki A Jihar Bauchi

187

Yadda Cin Zarafi Da Bidiyon Tsiraici Ke Zama Ruwan Dare

188

Alakar Matar Gida Da Dangin Miji

189

Jikoki A Hannun Kakanni Tausayi Ko Cutarwa?

190

Yadda ’Yan IPOB Suka Kashe Mai Tsohon Cikin Da ’Ya’yanta

191

Yadda Za A Magance Matsalolin Matasan Arewa

192

Dalilin Da Muka Bar Matasan Arewa A Baya

193

Anya Akwai Ranar Da Za A Wayi Gari Ta'addancin 'Yan Bindiga Ya Zama Tarihi A Najeriya?

194

Yadda Za A Magance Matsalar Tsaro A Arewacin Najeriya —Masana

195

Kokarin Da Gwamnati Ke Yi A Yakar ’Yan Ta'adda

196

Abin Da Muka Gani A Dabar ’Yan Ta’adda

197

Barnar Da 'Yan Bindiga Suka Yi A Arewa Maso Yammacin Najeriya

198

Asalin ta’addanci a Zamfara

199

Ina Makomar Masu Yada Labaran Karya A Lahira?

200

Yadda Ake Gane Labaran Karya

201

Hanyoyin Da Illar Labaran Karya Ke Shafar Jama'a

202

Yadda ’Yan Siyasa Ke Yada Labaran Karya Don Su Ci Zabe

203

Ungulu Da Kan Zabo: Yadda Labaran Karya Ke Buya A Tsakanin Al’umma

204

‘Yadda Masu Kwacen Waya Suka Kashe Dan Uwana Bayan Sun Illata Ni’

205

Yadda Masu Kwacen Waya Ke cin Karensu Babu Babbaka A Kano

206

Yadda labaran karya ke hana ruwa gudu a rayuwar al'umma

207

Waiwaye: Yadda Rufe Hanyoyin Sadarwa Ya Shafi Harkokin Kasuwanci

208

Hanyoyin Warware Matsalolin Bayan Jefa Kuri’a

209

Yadda Za A Magance Matsalolin Ranar Zabe

210

Matakan Yin Katin Zabe Domin Kawo Sauyi

211

Yadd kuri'arku za ta iya sauya rayuwarku

212

Karfin Ikon Talakawa A Dimokuradiyyar Gaskiya

213

Illolin da rashin kaunar juna ke yi wa mata

214

Dalilan Da Mata Ba Sa Kaunar Junansu

215

Yadda 'Yan Siyasar Kano Ke Hana Jihar Ci Gaba

216

Kunci da wulakancin da zawarawa ke fuskanta

217

Auren Wuf: Soyayya ko kwadayi?

218

Illolin da bilicin ke haifar wa lafiyar masu yi

219

Me ya sa ake bilichin?

220

Abin Da Ke Sa Mace Ta Fara Neman Namiji Da Aure

221

Mafita Daga Matsalar Yin Watsi Da Tarbiyyar ’Ya’ya

222

Daga Laraba: Har Da Rashin Tarbiya A Halin Da Kasar Nan Ke Ciki

223

Dalilan Mutuwar Kishin Kasa A Zukatan 'Yan Najeriya

224

Wane Ne Ke Yada Labaran Karya?

225

Anya Camfi Zai Fita Daga Zukatan Mutane Kuwa?

226

Yadda Aka Ceto Mutum 638 Da Ake 'Bautarwa' A Arewacin Najeriya

227

Fina-Finan Hausa: Gina Al'umma Ko Ruguza Tarbiya?

228

Yadda 'Yan Siyasa "Ke Mayar Da Matasa 'Yan Kwaya"

229

Wane Ne Ke Amfana Da Kayan Shaye-Shaye A Najeriya?

230

Yadda Matsalar Shaye-Shaye Ta Zama Ruwan Dare A Najeriya

231

Halin Ni-'Ya-Su: Wa Ya Kamata Ya Jikan 'Yan Gudun Hijira?

232

Abin da ke kawo yawan sakin aure a kasar Hausa

233

Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ke Rashin Lafiyar Kwakwalwa

234

Tsadar kayan abinci: 'Yan Najeriya na dandana kudarsu

235

Yadda Hadurra ke lakume Rayukan Dubban 'yan Najeriya

236

Yadda Cin Hanci Da Rashawa Ke Kassara Rayuwar Al'umma

237

Yadda kwacen waya ke ajalin jama'a a Najeriya

238

Hidimar aure: Wa ya fi jin jiki tsakanin dangin ango da na amarya?

239

Shin Ana Damawa da Nakasassu a Najeriya?

240

Shekara 22 baya: Wanne alfanu Najeriya ta samu daga Dimokuradiyya?

241

Wacce hanya za a bi a hana satar mutane?

242

Taskun da Ibo Musulmi ke shiga

243

Sharar Fage