All Episodes
Najeriya a Yau — 958 episodes
Me Ya Sa Mutane Suka Dawo Daga Rakiyar Kirifto?
Dalilan Da Daliban Makarantar Kudi Suka Fi Na Gwamnati Kokari
Masu Nau'in Jinin AS Sun Fi Masu Nau'in AA Lafiya
Yadda Masu Yi Wa Kasa Hidima Za Su Ci Arzikin Yankunan Da Suke AIki
Nasarori Da Kalubalen Da Bankin Musulunci ke Fuskanta A Najeriya
Shin Da Gaske Irin GMO Na Da Matsala Ga Amfanin Noma A Najeriya?
Dalilan Yaduwar Cutuka A Irin Wannan Lokaci
Abin Da Dokar Kasa Ta Ce Kan Takarar Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan
Halin Kunci Da Matan Da Aka Yi Garkuwa Da Su Ke Tsintar Kansu A Ciki
Yadda Wasu Al'ummomi Suke Kare Kansu Daga Ambaliyar Ruwa
Yadda Talauci Ke Hana Shayar Da Yara Nonon Uwa Zalla A Najeriya
''Yadda Cutar Amosanin Jini Ta Hana Ni Cimma Buri Na''
Yadda Raguwar Maniyyatan Najeriya Ke Tasiri Ga Aikin Hajji
Matsalolin Da Suke Tarnaki Ga Kananan Yara A Najeriya Da Hanyoyin Magance Su
Yawan Kudaden Da Ake Bukata Wajen Samar Da 'Yan Sandan Jihohi
‘Halin Kunci Ya Sa Muke Zama A Baca A Abuja’
Yadda Ake Juya Ababen Hawa Zuwa Masu Amfani Da CNG
Abun Da Ya Sa Matan Arewa Ke Gujewa Karantar Ilimin Kimiyya
Ko Wa'adi Daya Ya Isa Wanda Aka Zaba Cika Alkawuran Da Ya Dauka?
Gaskiyar Tasirin Amfani Da Irin Noma Da Aka Canzawa Halitta GMO
Shin Ya Kamata A Samar Da Dokokin Da Za Su Sa Ido Kan Amfani Da AI?
Yadda Masu Yi Wa Kasa Hidima Za Su Ci Arzikin Yankunan Da Suke AIki
Yadda Matasa Ke Bada Gudunmawar Cigaban Al’ummarsu
Yadda Na Rasa 'Ya'ya Na Ga Guban Abinci
Daga Alkawari Zuwa Mulki, Yadda Siyasa Ke Sauya Manufa
Abubuwan Da Za Su Kwadaita Muku Azumtar Sitta Shawwal
Azumin Ramadana: Ko Kun San Dabinon Da Kuke Shan Ruwa Da Shi?
Kalubalen Dake Tattare Da Samar Da ‘Yansandan Jihohi A Najeriya
Yadda Cutar Zazzabin Lassa Ke Kisa Da Hanyoyin dakile Ta
Yadda Ake Kamuwa Da Basir Da Hanyoyin Magance Ta
Yadda Azumi Ke Inganta Lafiyar Jiki
Falalar Bude Baki Cikin Iyali A Lokacin Azumi
Me Nadin Sabon Sufeton 'Yansanda Ke Nufi Ga Tsaron Cikin Gida Najeriya?
Shin Da Gaske An Fara Samun Ɓaraka Tsakanin Atiku Abubakar Da Peter Obi A Tafiyar ADC?
Falalar Sallan Tarawih Ga Alummar Musulmi A Watan Ramadan
Dalilan Kamuwa Da Cutar Hawan Jini Da Hanyoyin Magance Ta
Yadda Masu Larurar Ulcer Za Su Gudanar Da Azumin Ramadan Ba Tare Da Matsala Ba
Yadda Muka Yi Asarar Miliyoyin Naira A Kasuwar Singa Muna Ji Muna Gani
Ya Kamata Najeriya Ta Samar da Dokoki Kan Amfani da AI?
Hanyoyin Magance Laifukan Da Matasa Ke Aikatawa A Cikin Al'umma
Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Samun Wadataccen Abinci
Dabarun Bunkasa Kasuwanci A Intanet
Tasirin Yankan Al’aura A Rayuwar 'Ya'ya Mata
Hanyoyin Mallakar Gida Ga Mai Karamin Karfi
Abin Da Ya Kamata Ku Yi Yayin Takaddama Da ’Yan Sanda
Rayuwar Mazan Da Ba Sa Haihuwa
Radadin da masu amosanin jini suke sha
Inda Aka Mike Da Inda Aka Kauce Tun Bayan Dawowa Mulkin Dimokuraɗiyya A Jamhuriya Ta Hudu
Tasirin Siyasar Matasa A Najeriya Tun Bayan Dawowar Jamhuriya Ta Hudu
Yadda Siyasar Ubangida Ta Yi Tasiri Ga Siyasar Najeriya A Jamhuriya Ta Hudu
Untitled Episode
Abun Koyin ‘Yan Siyasa Da Matasa Kan Jarumtar Goodluck Jonathan A 2015
Bayan Shekaru Sittin, Me Ya Sa Har Yanzu Ake Tunawa Da Su Sardauna?
Zabukan Da Aka Gudanar Lokacin Dawowar Mulkin Farar Hula A Jamhuriya Ta Hudu
Waiwaye Kan Yadda Jam’iyyun Siyasa Suka Kafu A Jamhuriya Ta Hudu
Lokacin Da Ya Kamata A Fara Yakin Neman Zaben 2027
Yaya Matsayar Katsalandar Din Da APC Tace Nyesom Wike Na Yi A Jam’iyyar?
Yadda ‘Yan Bindiga Suka Yanka ‘Yan Kasuwa A Jihar Neja
Sharuddan Da Jam'iyya Za Ta Cika Kafin A Kira Ta Babbar Jam'iyyar Adawa
Yadda Ya Kamata Ku Gudanar Da Rayuwa A Shekarar 2026
Siyasa Da Tsare-tsaren Gwamnati Da Suka Dabaibaye 2025
Waiwaye Kan Manyan Kalubalen Tsaro Da Suka Faru A 2025
Yadda Kiristoci Ke Gudanar Da Bikin Kirsimeti A Cikin Musulmi
'Halin Kunci Da Muke Ciki A Sansanin Gudun Hijira Yayin Bikin Kirsimeti'
Yadda Farashin Kayayyaki Suke Gabanin Bukukuwan Kirsimeti
Cushe-cushen Da Ake Zargin An Yi A Sabbin Dokokin Haraji
Irin Asarar Da Aka Tafka A Kasuwar Kafintoci Dake Kano
Darasin Da Za a Yi Koyi Dashi Cikin Takaddamar Dangote Da Farukh Ahmed
Yadda Takunkumin Amurka Zai Shafi Tattalin Arzikin ‘Yan Najeriya
Ce-ce Ku-ce Da Ya Dabaibaye Dauke Shalkwatar Bankin Masana’antu Zuwa Legas
Yadda Matsalar Tsaro Ke Hana Mu Tafiye-tafiyen Kirsimeti
Alfanu Da Kalubalen Sabon Jadawalin Karatun Makarantu Da Gwamnati Ta Bijiro Dashi
Yadda Abincin Da Mutane Ke Ci Ke Zamewa Guba
Kudaden Da Samar Da ‘Yansandan Jihohi Zai Lashe
Abun Da Masu Ruwa Da Tsaki Ke Yi Na Dakile Laifuka A Wurin Matasa
Matsalar Kansar Mama Da Hanyoyin Magance Ta
Halayen Da Ya Kamata Mutum Ya Mallaka Kafin A Nada Shi Jakada
Waiwaye Kan Irin Gudunmawar Da Sheikh Dahiru Bauci Ya Bayar Ga Cigaban Addini
Amafani Da Karfin Soji Ko Tattaunawa Ne Zai Kawo Karshen Matsalar Tsaro A Najeriya?
Irin Radadin Da Masu Cutar Amosanin Jini Ke Fuskanta
Halin Da Shirin Samar Da Tsaro A Makarantun Najeriya Ke Ciki
Ba A Yi Ma Nnamdi Kanu Adalci Ba- Emmanuel Kanu
Halin Kunci Da Matan Da Aka Yi Garkuwa Da Su Ke Tsintar Kansu A Ciki
Matsayar Doka Kan Taron Da Jam'iyyar PDP Ta Gudanar
Dalilan Da Ke Hana Manoman Najeriya Noman Rani
Yadda Raguwar Maniyyatan Najeriya Ke Tasiri Ga Aikin Hajji A Najeriya
Dalilan Malaman Jami’oi Masu Zaman Kansu Na Shiga Kungiyar ASUU
Abubuwan Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cutar Basir
Rashin Aikin Yi Da Hanyoyin Magance Su A Najeriya
Ko Kawo Dakarun Kasar Amurka Zai Kawo Karshen Matsalar Tsaro A Najeriya?
Shin Ko Sauya Hafsoshin Tsaro Zai Kawo Karshen Aikin Ta’dda A Najeriya?
Me Dawowar Hare-hare Kan Sojoji Ke Nufi A Arewa Maso Gabas?
Abubuwan Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Sabon Haraji Da Zai Fara Aiki A 2026
Halin Da Muka Shiga Sakamakon Haihuwar ‘Ya Mai Cutar Motsewar Kwakwalwa
Shin Ya Kamata A Saki Shugaban IPOB Nnamdi Kanu?
Yadda Cire Darasin Lissafi Zai Taimakawa Dalibai Shiga Jami’a
Shin Babu Wata Hanyar Magance Matsalolin ASUU Ne Sai Ta Yajin Aiki?
Kalubalen Da Ke Gaban Sabon Shugaban Hukumar Zabe Ta Kasa
Abin Da Dokar Kasa Ta Ce Kan Nada Shugaban Hukumar Zabe
Tasirin Takardun Shaida Na Bogi Ga Rayuwar Al’umma
‘Halin Kunci Ya Sa Muke Zama A Baca A Abuja’
Yadda Fasahar AI Ke Barazana Ga Sana’ar Masu Shagunan Daukar Hoto
Hanyoyin Da Dangote, PENGASSAN Ba Su Bi Ba Don Magance Takaddamarsu
Hanyoyin Magance Gubar Cikin Abinci
Dalilan Da Suke Sa Dalibai Cin NECO Fiye da WAEC
Abin Da Doka Ya Ce Kan Kisan Jami’an ‘Yan Sanda
Yadda Wata Bakuwar Cuta Take Cin Naman Jikin Mutanen Malabu
Ayyukan Da Fasahar AI Za Ta Raba Mutane Da Su Nan Ba Da Jimawa Ba
Wadanne Kalubale Gwamna Fubara Zai Fuskanta Bayan Dawowa Mulkin Ribas?
Matsayin Doka Kan Hawa Mumbari Ba Tare Da Izinin Gwamnati Ba
Yadda Wasu Al'ummomi Suke Kare Kansu Daga Barnar Ambaliyar Ruwa
Rayukan Da Aka Rasa Sakamakon Ambaliyan Wannan Shekarar
Tasirin Takaddamar NUPENG Da Dangote A Kan Tattalin Arzikin Najeriya
Yadda Ilimi Ke Kara Tsada Yayin Komawar Yara Makaranta
Yadda Ake Gudanar Da Bukukuwar Sallar Gani Yayin Mauludi
Hanyoyin Da Mutane Zasu Bi Wajen Neman Diyya
Me Sakamakon Zaben Ribas Ke Nunawa Game Da Sulhun Wike Da Fubara?
“Abin Da Ya Sa Muka Dawo Daga Rakiyar Kirifto”
Matakan Da Ciwon Suga Ke Bi Kafin Yin Illa
Ci Gaban Da Harshe Da Al’adun Hausa Suka Samu A Shekaru 10
Kalubalen Da Iyaye Ke Fuskanta Wajen Tarbiyyan 'Ya'yan Su
Ayyukan Da Fasahar AI Za Ta Raba Mutane Da Su Nan Ba Da Jimawa Ba
Halin Kunci Da Wadanda Hare-haren Ta'addanci Ya Rutsa Da Su Ke Ciki
Halin Da Muke Ciki Bayan Rasa ‘Yan Uwanmu A Hadarin Kwale-Kwale A Sakkwato
Dalilan Karyewar Farashin Hatsi A Kasuwanni
Halin Kunci Da ‘Yan Fansho Ke Ciki A Wasu Sassan Najeriya
Dalilan Karuwar Mace-Mace A Hanyoyin Najeriya
Yadda Matasa Ke Bada Gudunmawar Cigaban Al’ummarsu
Yadda Damina Ke Shafar Masu Kananan Sana’o'i
Shekara Nawa Shugabanni Ke Bukata Don Cika Alkawarin Da Suka Dauka?
Mummunan Tasirin Rashin Bambance Zazzabin Lassa Kan Lafiyar Al’umma
Yadda Ayyuka Suka Ragu A Jihohi Bayan Kudin Shiga Ya Karu
Yadda Talauci Ke Hana Shayar Da Yara Nonon Uwa Zalla A Najeriya
Me Dokar Kasa Ta Ce Kan Karin Wa’adin Aiki Da Shugaban Kasa Keyi?
Tinubu Ya Yi Adalci Ga Ayyuka Da Mukamai Tsakanin Kudu Da Arewa—Bayo Onanuga
Yadda Za A Dama Da Matan Arewa A Fannin Kimiyya
Matakan Karfafa Gwiwar 'Yan Najeriya Kan Zabe—INEC
Cutukan Da Rumar Daki Ke Haifarwa Ga Jikin Mutum
Yadda Farashin Taki Ke Hana Noman Masara Da Shinkafa
Abin da ya sa muke yi wa PDP zagon ƙasa — Sule Lamiɗo
Shin Ya Kamata A Samar Da Dokokin Da Za Su Sa Ido Kan Amfani Da AI?
Dalilan Da Suka Sa 'Yan Najeriya Ba Sa Samun Adalci
Wa Zai Gaji Buhari A Fagen Siyasar Najeriya?
Abin Koyi Daga Rayuwar Marigayi Muhammadu Buhari-- Makusantansa
Dalilan Da Wasu Matasa Ba Sa Aiki Tukuru Wajen Neman Arziki
Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Cin Kifi Yadda Ya Kamata
Sarkakiyar Dake Gaban Hadakar ADC -- Atiku Ko Peter Obi?
Mene Ne Tasirin Nadin Mataimaka Na Musamman A Rayuwar Jama’a?
Shin Ko Hadakar Sabuwar Jamiyyar ADC Za Ta Fidda Wa ‘Yan Najeriya Kitse Daga Wuta?
Boyayyun Kalubalen Da Sabuwar Hadakar ADC Za Ta Iya Fuskanta
Halin Da Alummar Mokwa Ke Ciki Wata Guda Bayan Ambaliya
Yadda Za A Kawo Karshen Daukar Doka A Hannu A Najeriya
Ko Wadanne Dalilai Ne Ke Hana Mata A Arewa Koyon Ilimin Kimiyya?
Yadda 'Yan Najeriya Za Su Kula Da Lafiyar Jikin Su
Ko Najeriya Na Da Kudin Renon Sabbin Jihohi?
Dabarun Samun Kuɗaɗe Ta Hanyar Amfani Da Wayar Hannu
Matakan Dakile Kisan Matafiya A Hanyoyin Kasar Nan
Yadda Tsarin Ilimi Ke Karya Gwiwar ’Yan Najeriya
''Yadda Cutar Amosanin Jini Ta Hana Ni Cimma Buri Na''
Yadda Cin Ganyayyaki Ke Yi Wa 'Yan Najeriya Wahala
Dalilan Durƙushewar Sababbin Sana'o'i Tun Ba A Je Ko'ina Ba
Rashin Aikin Yi Da Hanyoyin Magance Su A Najeriya
Hanyoyin Magance Matsalar Kwacen Waya
Hanyoyin Fara Sana’a Ba Tare Da Jari Ba
Abubuwan Da Suka Fara Bacewa Yayin Bukukuwan Sallah
Yadda Mayar Da Unguwa Mayanka Ke Shafar Lafiyar Al’umma
Hanyoyin Kauce Wa Barnar Ambaliyar Ruwa
Mokwa: Tsakanin Taraddadin Rashin Matsuguni Da Jimamin Rashin ’Yan-Uwa
Yaya Girman Matsalar Rashin Tsaro A Shekaru Biyun Tinubu?
Sai Yaushe ’Yan Najeriya Za Su Ci Gajiyar Manufofin Shugaba Tinubu?
Matsalolin Da Suke Tarnaki Ga Kananan Yara A Najeriya Da Hanyoyin Magance Su
Tasirin Dangantaka Tsakanin Bangaren Zartarwa Da Na Majalisa A Kan Talaka
Dalilin ’Yan Adawar Najeriya Na Kulla Kawance A Karkashin Inuwar ADC
Illar Sare Itatuwa Ga Canjin Yanayi Da Lafiyar Mu
Yadda 'Yan Najeriya Za Su Kula Da Lafiyar Jikin Su
Mece ce Makomar Dimokuraɗiyya Idan Aka Wajabta Kada Kuri’a?
Shin Jam’iyyar NNPP Za Ta Kai Labari A 2027?
Kuskuren JAMB Da Ya Haddasa Faduwar Dalibai A Jarabawa
’Yan Najeriya Sun Yi Tir Da Biyan Diyya Ga Kwastomomin Rukunin Band A
Abun Da Yasa Muka Ƙasa Kawo Karshen Tamowa A Wasu Jihohin Arewa Maso Gabas
Kalubalen Da Iyaye Ke Fuskanta Wajen Tarbiyyan 'Ya'yan Su
Me Ya Sa ‘Yan Gwagwarmaya Ke Shiga Tasku A Najeriya?
Abin da ke kai matasan Najeriya ci-rani wasu ƙasashen Afirka
Yadda Naira Biliyan Daya Ta Salwanta A Gobarar Kasuwar Jos
Dalilan Kamuwa Da Cutar Hawan Jini Da Hanyoyin Magance Ta
Dalilin Karyewar Farashin Shinkafa A Wasu Kasuwannin Najeriya
“Dalilan Da Suka Sa Muke Sauya Sheƙa Zuwa Jam’iyya Mai Mulki”
Dalilan Da Suka Sa Zazzabin Cizon Sauro Ba Ya Jin Magani
Hanyoyin Amfani Da Kafafen Sada Zumunta Wajen Habbaka Kasuwanci
Mene ne Matsayin Mataimakin Shugaban Ƙasa A Kundin Tsarin Mulkin Najeriya?
Me Ya Sa Matsalar Tsaro “Ta Gagari Gwamnati” A Najeriya?
Sabbin Dabarun Hana Matasa Aikata Laifuffuka
Ko Wadanne Dalilai Ne Ke Hana Mata A Arewa Koyon Ilimin Kimiyya?
Dalilan Rikice – Rikice A Jihar Filato
Dalilan "Farfaɗowar Boko Haram" A Jihar Borno
Yadda Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Za Ta Shafi Rayuwar 'Yan Najeriya
Tasirin Da Dangantakar Yan Uwa Yake Ga Rayuwar Alumma
Dabarun Samun Kuɗaɗe Ta Hanyar Amfani Da Wayar Hannu
Mene Ne Tasirin NYSC Bayan Shekaru 50 Da Kafa Shi?
Dalilan Kamuwa Da Cutar Hawan Jini Da Hanyoyin Magance Ta
Kalubalen Da Iyaye Ke Fuskanta Wajen Tarbiyyan 'Ya'yan Su
Abubuwan Da Za Su Kwaɗaita Muku Azumtar Sitta Shawwal
Hanyoyin Komawa Cin Abinci Yadda Ya Kamata Bayan Watan Ramadana
Abubuwan Da Ya Kamata Musulmi Su Yi Gabani Da Ranar Sallah
Halin Da Matasa Suka Tsinci Kan Su A Najeriya
Yadda Ake Yi Wa ‘Yan Majalisar Kasa Kiranye
Yadda Kasuwanci Ke Kasancewa Gabani Da Cikin Ramadana
Illar Sare Itatuwa Ga Canjin Yanayi Da Lafiyar Mu
Dalilan Da Ke Hana Wasu Teloli Cika Alƙawari
Yadda Mai Karamin Karfi Zai Mallaki Muhalli Da Kudi Kalilan
Guraben Aiki Da Aka Kasa Cikewa A Najeriya
Rashin Aikin Yi Da Hanyoyin Magance Su A Najeriya
Ko Yarjejeniya Da ’Yan Ta’adda Za Ta Kawo Karshen Matsalar Tsaro A Arewa?
Abubuwan Da Suke Shirin Faruwa A Fagen Siyasar Najeriya
Ladan Da Mai Aikin Karfi Yake Samu A Lokacin Azumi
Falalar Bude Baki Cikin Iyali A Lokacin Azumi
Me Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Su Ga Ragi A Farashin Man Fetur Ba?
Abin Da Ya Sa Ba Mu Bayar Da ‘Ramadan Basket’ Ba
Yadda za ku yi girke-girken Azumi da kuɗi kaɗan
Ko Kun San Azumi Na Inganta Lafiyar Jiki?
Halin da jama’a za su shiga idan Kamfanin Kaduna Electric ya ƙi sauraren ma’aikatansa
Azumin Ramadana: Ko Kun San Dabinon Da Kuke Shan Ruwa Da Shi?
Matakan Kariya Daga Cutar Ƙyandar Biri
Dalilan Da Ba Zamu Sauke Farashin Burodi Ba
Tanadin Dokar Kasa Kan Kirkirar Gwamnatin Bibiya A Kano
Cigaban Da Hukumomin Raya Shiyyoyi Zasu Samar
Dalilan Saukar Farashin Kayan Masarufi A Kaswanni
Tasirin Da Kyauta Ke Dashi A Soyayya
Kalubalen Dake Neman Durkushe Kafafen Rediyo A Arewa
Ko Wadanne Dalilai Ne Ke Hana Mata A Arewa Koyon Ilimin Kimiyya?
Har Yanzu Akwai Masu Rufin Asiri A Najeriya?
Dalilin Faduwar Farashin Tumatur A Kasuwa
Tasirin Yankan Angurya A Rayuwar Mata
Hanyoyin Noma Ba Tare Da Kashe Kudi Da Yawa Ba
Dalilan Da Suka Sa Zamu Kashe Naira Biliyan Biyu Da Rabi Kan Auratayya A Kano
Anya Jam’iyyar PDP Za Ta Kai Labari A Fagen Siyasar Najeriya Kuwa?
Hakikanin Dalilan Takaddama Kan Kafa Kotunan Shari’ar Musulunci A Kudu
Dabarun Noma Don Samun Kuɗaɗen Shiga
Dabarun Bunƙasa Kasuwanci Ta Hanyar Intanet
Matakan Samun Abinci A Kan Farashi Mai Rahusa A Najeriya
Yadda Kuɗin Crypto Zai Haɓɓaka Tattalin Arzikin Najeriya
Yadda Kuɗin Kujera Yake Neman Hana Maniyyata Sauke Farali
Yadda Rashin Ɗaukar Darasi Ya Haddasa Gagarumin Asara A Suleja
Dalilan Da Suka Sa Farashin Citta Ta Yi Tashin Gwauron Zabo
Yadda Birnin Abuja Ya Zama Yanki Mai Hatsari Ta Fuskar Tsaro
"Wannan Ce Daya Daga Cikin Ummul Haba'isin Lalacewar Najeriya"
Yadda "Sojoji Suka Kashe Farar Hula" A Karo Na Biyu A Wata Guda
Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Samun Wadataccen Abinci
Amfanin Komawa Makaranta A Ranar Da Aka Bude Bayan Hutu
Yadda Ma’aikata Za Su Daina Jira Kafin Shigowar Albashin Watan Janairu
“Makomar Bangaren Ilimi A 2025 Tana Cikin Hadari”
Halin Da Matsalar Tsaro Ya Jefa Wasu Alummomin Arewa A Shekarar 2024
Yadda Takkadama Ta Kanannande Siyasar Kananan Hukumomi A Shekarar 2024
Yadda ’Yan Najeriya Suka Jure Wa Matsin 2024
Gaskiyar Lamari Game Da Harin Sojoji Kan Al’umma A Sakkwato
Dalilan Da Suka Sa Ake Gudanar Da ‘’Boxing Day’’ A Ranar 26 Ga Disamba
Abin Da Ya Sa ’Yan Sanda Suke Kama Mutanen Da Ba Su Ji Ba, Ba Su Gani Ba
Gaskiyar Lamari Game Da Harin Sojoji Kan Al’umma A Sakkwato
Yadda Direbobi Suke Zaman Kashe Wando A Tasha
Hadarin Da Ke Tattare Da Aiwatar Da Kasafin Kudi Biyu A Lokaci Guda
Yadda Tamowa Ke Yaduwa Kamar Wutar Daji a Katsina
Rayuwar Maza Masu Fama Da Matsalar Rashin Haihuwa
Yadda Ya Kamata Alaka Ta Kasance Tsakanin 'Yan Sanda Da Al'umma
Dalilan Da Suka Sa Farashin Albasa Yayi Tashin Gwauron Zabo
Yadda Matsalar Cin Zarafin Mata Ta Zama Karfen Kafa A Najeriya
Kuncin Da Marasa Lafiya Suke Ciki Sakamakon Tsadar Magani
Abin Da Ya Sa Ake Hana ’Yan Najeriya Fadin Albarkacin Bakinsu
‘Karambanin’ Malamai Kan Ƙudurorin Harajin Tinubu
Dalilin Ƙulla Yarjejeniyar Gwamnatin Kaduna Da ’Yan Ta’adda
Dalilan Yawaitar Gobara A Lokacin Hunturu
Kalubalen Da Iyaye Ke Fuskanta Wajen Tarbiyyan 'Ya'yan Su
Matakan Da Manoman Jihar Taraba Suka Dauka Kan 'Yan Ta'adda
Abin Da Ya Sa Mutanen Tudun Biri Suka Juya Baya Ga ₦33B
Abubuwan Da Ya Kamata Ku Sani Game Da CNG
Tasirin Rancen Naira Tiriliyan 138 A Rayuwar ’Yan Najeriya
Yadda Cutar Amai Da Gudawa Ta Yi AjalinMutum 25 A Sakkwato
Me Ya Sa Ake Daukar Masu Kwarewar Aiki A Bar Masu Digiri?
Kalubalen DaZai Yi Wa Zababben Gwamnan Jihar Ondo Dabaibayi
Shirin Da Masu Ruwa Da Tsaki Suka Yi Kan Zaben Ondo.
Yadda Za A Kauce Wa Gadon Ciwon Suga
Hanyoyin Hana Lalata Turakun Rarraba Wutar Lantarki.
Dalilan Durkushewar Kananan Sana’o’i Da Hanyoyin Magance Su
Me Zai Faru Bayan Cikar Wa’adin Da Lakurawa Suka Bai Wa Sakkwatawa?
Me Nasarar Shugaban Amurka Donald Trump Yake Nufi Ga Najeriya?
Shin Addu’oi Kadai Najeriya Take Bukata Don Ficewa Daga Matsaloli?
Abin Da Ya Kamata A Yi Da Kananan Yara Masu Zanga-Zanga
Yadda Dawo Da Wutar Lantarki Zai Sauya Wasu Sassan Arewa
“Matsin Tattalin Arziki Ya Sa Ba Na Iya Aikina Yadda Ya Kamata”
Dalilan Da Ake Cin Zarafin ‘Yan Najeriya
Ko Wadanne Dalilai Ne Ke Sanya Wasu ‘Yan Najeriya Ajiye Ababen Hawan Su?
Kuncin Da Arewa Ta Shiga Sakamakon Rashin Wutan Lantarki
Ko Garambawul Din Da Tinubu Ya Yi Zai Kawo Wa ’Yan Najeriya Sauki?
Abubuwan Da Ya Kamata Ku Sani Game Da CNG
Sai Da Kudi Mai Yawa Za Ku Iya Cin Abinci Mai Gina Jiki?
Fashewar Tankar Mai: Asarar Da Al’ummar Majiya Suka Tafka
Faduwar Tanka A Jigawa: “Mun Kasa Cin Abinci Tun Da Abin Ya Faru”.
Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Ganin Tasirin Cire VAT Kan Kayan Abinci
Shin Cire Tallafin Mai Ne Ya Jefa ’Yan Najeriya Cikin Kunci?
Me Ya Sa ’Yan Najeriya Suka Fara Yanke Kauna Da Samun Sa’ida?
Alakar Lafiyar Kwakwalwa Da Sakamako Mai Kyau A Wurin Aiki
Abin Da Ke Kawo Rashin Kyautata Wa Kwastoma a Najeriya
Yadda Kudin Crypto Ya Sanya Matasa Yin Saki-Na-Dafe
Me Zai Faru Idan Aka Dawo Da Tallafin Man Fetur?
Abin Da Ya Sa Ake Yawan Samun Hadarin Kwalekwale A Neja
Me Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Shaukin Ranar Samun ’Yancin Kai?
Rawar Da Fassara Ke Takawa Wajen Habbaka Harshen Hausa
Rashin Aikin Yi Da Hanyoyin Magance Su A Najeriya.
Shin Karin Kudin Ruwa Zai Farfado Da Tattalin Arzikin Najeriya?
Hakikanin Dalilan Nasarar APC A Zaben Gwamnan Jihar Edo
Alkiblar Da Edo Za Ta Fuskanta Bayan Zaben Monday Okpebholo
Turka-Turkar Da Ta Dabaibaye Zaben Jihar Edo
Matakan Da Wasu Al’ummomi Suke Dauka Don Guje Wa Ambaliyar Ruwa
‘Mun Yi Zaton Samun Sauki Da Zuwan Matatar Dangote’
“Akwai Yiwuwar Kwata Ambaliyar Borno A Wasu Jihohin”
Yadda Mazauna Maiduguri Za Su Kubuta Daga Illolin Ambaliya
Shin Dole Ne Sai An Dauki Tsauraran Matakan Saita Najeriya?
Dabarun Magance Matsalolin Najeriya
'Karin Farashin Mai Ya Fara Tilasta 'Yan Najeriya Ajiye Aiki'
Mece Ce Illar Zub-Da Kimar Najeriya A Kasashen Ketare?
Hanyoyin Magance Kuncin ‘Yan Najeriya Cikin Gaggawa
Me Zai Faru Idan Aka Kara Kudin Mai A Najeriya?
Kuncin Rayuwar Da Ambaliya Ke Jefa Mutane
Yadda Ambaliya Ke Raba Dubban ‘Yan Najeriya Da Muhallansu
Yadda Ya Kamata Alaka Ta Kasance Tsakanin 'Yan Sanda Da Al'umma
Me Ya Sa 'Yan Siyasa Ke Naɗa Tarin Mataimaka A Gwamnati?
Gudummuwar ‘Yan Najeriya Wajen Cin Hanci Da Rashawa
Shin Har Yanzu Akwai Masu Matsakaicin Karfi A Najeriya?
Yadda Bacewar Kananan Takardun Naira Ke Shafar Kasuwanci
Mece Ce Cutar Kyandar Biri Kuma Me Ke Jawo Ta?
Me Doka Ta Ce Idan Mutum Bai Iya Rera Taken Najeriya Ba?
Shin Matasa Sun Shirya Karbar Ragamar Shugabanci A Najeriya?
Dabarun Fara Kananan Sana’o’i A Najeriya
Wane Sauyi Zanga-Zangar Tsadar Rayuwa Ta Kawo?
Abin Da Ya Kamata Ku Sani Kafin Siyan Hannu Jari A Banki
Tasirin Fitattun ‘Yan Soshiyal Midiya Wajen Sauya Ra’ayin Al’umma
Yadda Zanga-Zanga Ke Durkusar Da Sana’o’i Da Tattalin Arziki
'Abin Da Ya Sa 'Yan Najeriya Ba Su Gamsu Da Jawabin Tinubu Ba'
Kuskuren Da Gwamnati Ta Yi Har Aka Fara Zanga-Zanga
A Ina Shinkafar Gwmanatin Tarayya Ta 40,000 Ta Maƙale?
Yadda Sabon Mafi Karancin Albashi Zai Iya Daidaita Al’amura
Dalilin Takaddama Kan Rushe Hukumomin Raya Biranen Kaduna
Shin Zanga-Zanga Na Tasiri A Najeriya?
Abin Da Masu Zuba Jari Suke Gudu Daga Najeriya
Alaƙar Da Ke Tsakanin Masu Haƙar Ma’adanai Da ‘Yan Bindiga
‘Yadda APC Ke Kokarin Rufe Bakin Masu Sukar Gwamnati’
Me Ya Sa Gwamnoni Ke Rige-Rigen Yin Zaben Kananan Hukumomi?
Abin Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Azumin Tasu’a Da Ashura
Yadda Matasa Za Su Gina Rayuwarsu Da Ta Al’umma
Wane Sauyi 'Yancin Cin Gashin Kai Zai Kawo A Kananan Hukumomi?
Rayuwar Sheikh Dahiru Bauchi Cikin Ƙarni Guda
Gaskiyar Magana Kan Bullar Kungiyar Luwadi Da Madigo A Kano
Dalilin Dawowar Layukan Mai A Najeriya
Abin Da Ya Sa Ake Ƙara Wa ‘Yan Band A Kuɗin Wutar Lantarki
Abin Da Dokar Ta-Baci Kan Man Fetur Ke Nufi
Hanyoyin Magance Kuncin Da ‘Yan Najeriya Suke Ciki
Abin Da Ke Sa Mutum Ya Fara Tunanin Kashe Kansa
Dalilin Da ’Yan Najeriya Ba Su Tsaftace Muhalli
Kimar Sarakunan Gargajiya A Idon Al’ummar Arewa
'Taron Tsaro Zai Samar Da Zaman Lafiya a Arewa Maso Yamma'
Alamomin Da Suke Nuna Alhaji Ya Yi Hajji Karɓaɓɓe
Yadda Za Ku Fahimci Shari’ar Masarautun Kano Dalla-Dalla
Shin Ko Kalaman Kwankwaso Sun Kaɗa Hantar APC Ne?
Abubuwan Da Ya Kamata A Yi Don Kawo Karshen Tsadar Abinci
Hadarin Da Ke Tattare Da Cin Naman Layya Fiye Da Kima
Shin Mutum Zai Iya Cinye Naman Layyarsa Shi Kadai?
'Kananan Hukumomi Na Daf Da Zama Mabarata'
Yadda Gurɓacewar Iska Ke Shafar Rayuwar ‘Yan Najeriya
Abin Da Ya Sa Tamowa Ke Nema Ta Gagari Kundila A Arewa
Me Manoma Suka Shirya Wa Daminar Bana?
Mafi Karancin Albashi: Shin Me Ma’aikata Suke Fatan Samu?
Yadda Yajin Aiki Ke Durkusar Da Sana’o’i
Dalilin Ƙarancin Tumatur Da Sauran Kayan Miya
Yadda Aka Shekara 25 Ana Yi Wa Ɓangaren Shari’a Hawan Ƙawara
Yadda Dawo Da Tsohon Taken Ƙasa Zai Mayar Da Najeriya Baya
Matakan Kauce Wa Yaɗuwar Cututtuka Da Damina
Abin Da Ya Haddasa Dambarwar Sarauta A Kano
Abu Na Gaba Da Zai Faru Da Sarakunan Kano Da Aka Tuɓe
Shin Ganawar Atiku Da Obi Na Kaɗa Hantar APC?
Tasirin Auna Hauhawar Farashi A Rayuwar Talaka
Yadda Za Ku Ceto Yaron Da Ya Kamu Da Jijjiga
Yadda Za Ka Ɗauki Mataki Idan Aka Ɓata Maka Suna Saboda Cin Bashi
Dalilin Da Ba Za A Biya Wasu Ma’aikata Albashinsu Ba
Abin Da Ya Sa Masu Gidajen Haya Suke Tsuga Kuɗi
Gwamnatin Zamfara Ta Sa Zare Da Ta Tarayya Kan Yaƙi Da ’Yan Bindiga
‘An Yafe Wa Masu PoS Biyan Harajin Yin Rijista Da CAC’
'Za Mu Ɗaure Duk Wanda Bai Yi Gwajin Jini Kafin Aure Ba'
Abun Da Za A Fara Lura Kafin Shiga Tasi A Abuja
Ɓarkewar Cutar Ƙyanda: Sakaci Ko Annoba?
Dalilan Da Ake Yi Wa Mutum Kutse A Soshiyal Midiya
“Tabbas Muna Biyan Ma’aikatan Borno Albashin N7,000, Amma...”
Yadda Wahalar Fetur Ke Jigata ’Yan Najeriya
Abin Da Ya Sa Gwamnonin Arewa Suka Je Amurka Taron Tsaro
Dalilin Da Fasfo Ya Zama Wajibi Ga Ɗanƙasa Ko Ba Don Tafiya Ba
Da Gaske Haƙa Rijiyoyin Burtsatse Na Haifar Da Matsala A Anguwanni?
Me Ya Sa Ake Ɓoye Wa Mata Wasu Abubuwa Idan Za Su Yi Aure?
Yadda Tsananin Zafi Zai Iya Cutar Da Dalibai A Makarantu
Rawar Da NNPP Ke Takawa A Dambarwar Dakatar Da Ganduje
Dalilin Da Kotuna Ke Yanke Hukunci Mabambanta Kan Shari’a Iri Ɗaya
Me Ya Sa ‘Yan Kasuwa Suka Ƙi Karya Farashi Duk Da Karyewar Dala?
Wa Ke Da Ikon Dakatar Da Ganduje A Jam’iyar APC?
Albashin Da Ya Kamata A Riƙa Biyan Ma’aikaci A Wannan Yanayi
Shin Ya Dace Mace Ta Fara Sitta-Shawwal Kafin Biyan Bashin Ramadan?
‘Da Ƙyar Muka Iya Cefanen Sallah Bayan An Sauko Idi’
Wani Tela Ya Tsere Saboda Rashin Gama Ɗinkunan Sallah
Mutanen Da Aka Haramtawa Cin Zakkar Kono
Me Ya Kamata Ku Sani Game Da Sabon Tsarin Raba Wutar Lantarki?
Yadda Za Ku Gane Daren Lailatul-Ƙadri Cikin Sauƙi
Matakan Kariya Daga Ɓata Gari A Lokacin Zuwa Tahajjud
Mutuwar Zuciya Ce Ta Jefa Matasa Harkar Kirifto
Illolin Yawaita Amfani Da Soshiyal Midiya A Ramadan
Makomar Mutanen Da Aka Wanke Daga Zargin Alaƙa Da Boko Haram
"Shekara 8 Ina Tara Kuɗin Hajji Amma Yanzu Dole Na Fasa Zuwa"
Yadda Gwamnati Ta Kasa Miƙa Ɗaliban Kuriga Ga Iyayensu
‘Kimiyya Ake Buƙata A Fannin Shari’a Ba Ƙarin Albashin Alkalai Ba’
Illar Shiga Jerin Sunayen Masu Ɗaukar Nauyin Ta'addanci
Me Ya Sa Mutane Suka Daina Shafa Turarukan Kamshin Jiki?
Dabarun Samun Sadarwa Da Intanet A Lokacin Da Aka Samu Tangarɗa
Matakan Kauce Wa Kamuwa Da Ciwon Ƙoda
'Kalaman Buhari Na Yabon Gwamnatin Tinubu Ba Su Dace Ba'
Yadda Za Ku Yi Girke-giken Ramadan Da Kuɗi Kaɗan
‘Yawan Karanta Littafai Na Sa Mutum Ya Fita Daban'
Ranar Mata Ta Duniya: ‘Hakikanin Abin Da Mata Suke Bukata’
Yadda Rashin Wutar Lantarki Ke Kassara Sana'o'i
Yadda Jama'a Ke Shan Wahalar Haɗa Lambar NIN da BVN a Bankuna
Abin Da Ya Kamata Ku Sani Kafin Bayar Da Gudummawar Jini
Yadda Za Ku Mori Rayuwa Kafin Ku Wuce Shekara 30
Abin Da Zai Sa Farashi Ya Riƙa Sauka Bayan Ya Tashi
Alaƙar Da Ta Rage Tsakanin Ecowas Da Nijar, Mali Da Burkina Faso
Abin Da Yasa Dala Ke Wahalar Da 'Yan Najeriya
Tallafin Da 'Yan Najeriya Ke Bukata
Hanyoyin Samun Karin Kudin Shiga Baya Ga Albashi
Yadda Za a Ceto Najeriya Daga Mawuyacin Hali
Hanyoyin Kauce Wa Manyan Cututtuka A Lokacin Zafi
Abin da Zai Faru da Tattalin Arzikin Najeriya
Bincike: Yadda Mayanka A Abuja Ke Samar Da Nama Mai Ƙazanta
Yadda Tasirin Rediyo Ya Sauya Al’ummar Duniya
Hanyoyin Haɗa Kan 'Yan Najeriya Ta Wasan Ƙwallo
AFCON: Yadda Za Ku Kauce Wa Bugun Zuciya Yayin Kallon Kwallo
Matsalolin Da Ke Damun Arewacin Najeriya
Yadda Ƙwai Ke Nema Ya Gagari 'Yan Najeriya
Yadda Talakawa Za Su Biya Karin Da Akan Yi Wa Masu Shigo Da Kaya
Da Gaske 'Yan Jarida A Najeriya Na Azuzuta Matsalar Tsaro?
Abin Da Ya Sa Ba Zan Iya Daina Sa Hijabi Ba
Yadda Za Ku Danne Fushi Idan Ranku Ya Ɓaci
Yadda Tsadar Rayuwa Tasa Aka Koma Hawa Jaki A Arewa, Kudu Kuma Tafiyar Kafa.
Abin Da Ya Kamata Ýan Najeriya Su Tambayi Gwamnatin Tinubu
Yadda Wata Mata Ta Haihu A Kofar Gida A Mangu Saboda Yaki Bayan Dokar Hana Fita
Halin Da 'Yan Adawa Ke Ciki A Kano Da Filato
Dabaru 10 Na Kaucewa Masu Garkuwa Da Mutane
Za A Yi Wa Masu Sayar Da Rake Katin Shaida A Jihar Bauchi
Abin Da Ya Sa Rashin Tsaro Ke Neman Cinye Abuja
Dabarun Cin Jarabawar 'JAMB' Cikin Sauki
Mece Ce Makomar Jam'iyyar APC A Jihar Kano ?
Yadda Ake Huce Gajiya Cikin Sauki
Anya Bola Ahmed Tinubu Na Duba Makomar Siyasarsa?
Makomar Ministar Jinkai Betta Edu Da Shugabar NSIP Halima Shehu
Dabarun kauce Wa Talauci A Watan Janairu
Matakan Magance Matsalar Tsaro Kafin 2024 Ta Ƙare
Yadda Injin Rubutu Na 'Braille' Ke Taimakawa Makafi Cimma Buri
Hanyoyin Samun Kuɗi A 2024
2024: Yadda Za Ku Tafiyar Da Sabuwar Shekara Salim-Alim
Dambarwar Siyasar Da Suka Faru A 2023
Yadda Aka Sha Fama Da Matsin Tattalin Arziki A 2023
Tsadar Rayuwa: ‘Ba Mu Da Zarafin Bayar Da Kyautar Kirsimeti A Wannan Shekara’
Kirsimeti: "Mun Kasa Zuwa Ko Ina Saboda Tsadar Rayuwa"
Dalilin Da Aka Samu Ƙaruwar Masu Taɓin Ƙwaƙwalwa a 2023
Zazzaɓin 'Dengue': Haɗarin Da Ya Kamata Ku Sani Gameda Cutar
Yadda Za Ku Gane Kayan Abinci Marasa Inganci Nan Take
Me Ya Sa Ake Daukar Masu Kwarewar Aiki A Bar Masu Digiri?
Munanan Cututtukan Da Fitsari A Waje Ke Haifarwa
Matakin Da Zai Sa Farashi Ya Sauka Bayan Ya Ƙaru
Yadda Ma’aikaciyar Gwamnatin Kano Ta Rasu Saboda Rashin Albashi
Yadda Ake Rubutun “Project” A Manyan Makarantu
Abin Da Mutumin Da Ya Wuce Shekara 30 Ya Kamata Ya Yi
Wane Mataki Ya Kamata Mutum Ya Kai Kafin Shekara 30
Makomar Kakakin Majalisa Ɗan Jam'iyar Adawa A Filato
Manyan Cututtukan Da Zazzabin 'Malariya' Ke Iya Janyowa
Yadda Ýan Damfara Ke Turawa Mutane “Rasit” Da “Alat” Din Bogi
Yadda Mabaratan Zamani Ke Neman Hana Bayar Da Sadaka
Abin Da Ya Sa Masu Zaman Waƙafi Ke Shafe Shekaru Ba Hukunci
Yadda ‘Yan Najeriya Ke Tafka Asara Saboda Wasa Da Lokaci
Shin Ko Akwai Lalaci Kan Yadda Wasu Mazan Kan Sakarwa Matan Su Ragamar Gida
Matakan Da Za Ku Kare Lafiyar Ku A Lokacin Sanyi
Shin Hukuncin Kotuna Kan Gwamnoni Ya Sauya Dimokariɗiyya?
Yadda TikTok Ke Lalata Tarbiyyar Matasa
Hanyar Da Za A Kaucewa Tsadar Albasa
Yadda Yajin Aiki Ke Shafar Fannin Ilimi
Abin Da Ke Hana Magani Aiki A Jikin Mutum
Abin Da Za A Yi In Ana So A Hana Sayen Kuri’a-Masana
Yadda Ake Wahalar Tsabar Kudi A Wadansu Jihohin Najeriya
Tsadar Gas Ya Tilasta wa Magidanta Yin Griki Da Itace
Dalilin Dawowar Hare-Haren ’Yan Ta’adda A Arewa Maso Gabas
Yadda ’Yan Najeriya Za Su Kwaci Hakkinsu Daga Gwamanti Cikin Sauki
Yadda Cin Abinci Sau Uku Ya Zama Rahama A Wurin Masu Aikin Albashi
Abin Da Ya Sa Hisba Ta Yi Kame A Kano
Shin Ya Kamata A Goyi Bayan Mulkin Shekara Shida-Shida A Najeriya?
Abin Da Ya Kamata A Yi In Ana Son Hana ‘Yan Najeriya Fita Ci-Rani Turai
Abin Da Ke Sa Wasu Zargin Allurar Riga-Kafi Ta Cutar Da Su
Yadda ‘Yan Damfara Su Ka Tara Miliyoyi Daga Masu Neman Tallafin Gwamnati
Ainihin Abin Da Ya Hana Farashin Dala Sauka
Abin Da Ya Sa Iyaye Ke Tsoron Malamai Su Hukunta ‘Ya’Yansu
Martanin Tubabbun ’Yan Boko Haram Kan Tuban Muzuru
Yadda Mazauna Iyakar Najeriya Da Nijar Suka Shiga Ha’ula’i Bayan Rufe Boda
Yadda Barace-Baracen Ƙananan Yara Ke Karuwa A Najeriya
Yadda Ba Wa Masu Shigo Da Shinkafar Waje Dala Zai Shafi Farashin Ta Gida
“Abin Da Ya Tabarbarar Da Tarbiyya A Wannan Zamani”
Yadda Gwamnati Ke Shirin Sanya Takunkumi Kan Soshiyal Midiya
Yadda Ake Maganin Ciwon Damuwa
Gaskiyar Batun Satar Mazakuta (Shafimulera)
“Yadda Amicewa Da Yarjejeniya A Takarda Zai Iya Jefa Ka A Rigima ”
An Hana Ni Aure Saboda Ni Malamin Makaranta Ne
’Yan Bindiga Sun Mayar Da Zamfarawa Bayi A Wurin Hakar Zinare
Bai kamata ƙarin albashin wucin gadi ya tsaya a wata shida ba
Abin Da Hukuncin Zaben Jihar Kaduna Ke Nufi
‘Yadda Yawan Ciyo Bashi Zai Durƙusar Da Najeriya’
Wa Ya Kamata Ka Sa A Matsayin Magajinka?
“Yadda Na Sayar Da Gado Na Na Yi Karatu”
Wane Mataki Za A Ɗauka Kan Cin Zarafi Da Kisan ‘Yan Jarida
Me Zai Faru Bayan Hukuncin Kotu Kan Zaɓen Kano
Shin Matasa Sun Gamsu Da Ministocin Da Ake Son Naɗa Musu?
Yadda 'Yan Kasuwa Ke Neman Hana Kayan Abinci Sauka
Wa Zai Kula Da Motocin Sufurin Da Zulum Ya Kawo?
Yadda Matsin Tattalin Arziki Ke Shafar Karatu A Najeriya
Dalilin Da Ake Yawan Samun Hatsarin Jirgin Ruwa A Neja
"Hanyoyi 5 Da Sarakunan Gargajiya Za Su Kawo Karshen Taadanci"
Abin Da Ya Bambanta Sheikh Giro Argungu Sauran Malamai
Abin Da Ya Bambanta Kotun Zaɓen 2023 Da Na Baya
Dalilin Rufe Kasuwannin Dabbobi 8 A Jihar Zamfara
‘Har Yanzu Ba Wacce Aka Tabbatar Ta Sume Bayan Yi Mata Sallama’
Yadda Bawali A Waje Ke Yada Cututtuka
Mece ce Makomar Kwankwaso A Siyasar Najeriya?
Yadda Masu Son Fara Ƙananan Sana’o’i Ke Wahala Wajen Yin Rajista
Yadda Bude Madatsar Lagdo A Kamaru Zai Shafi 'Yan Najeriya
Shin Tinubu Zai Naɗa Ɗansa Ministan Matasa?
Yadda Ministoci Ke Gasar Burge Tinubu
Wuraren Da Wike Ke Shirin Rushewa A Abuja
Yadda Nadin Mata 131 Mukaman Siyasa Ya Tayar Da Kura A Neja
Me Ya Sa A Ke Naɗa 'Yan Arewa Ministocin Tsaro
Yadda Hauhawar Farashi Ke Hana ’Yan Najeriya Cin Abinci
Abin Da Ya Sa Tarin Fuka Ya Yi Ƙamari A Kano
Abin Da Ke Hana Matasan Najeriya Ci-gaba
Ƙuncin Da Ake Ciki A Kan Iyakar Najeriya Da Nijar
Yadda Kasuwannin Zamanin Gwamnoni Ke Karya ’Yan Kasuwa
Yadda Za Ku Yi Rayuwar Abuja Cikin Sauƙi
Yadda Zabin Ministocin Tinubu Ya Bar Baya Da Kura
Makomar Jam’iyyar APC Bayan Zaɓen Ganduje
Abin Da Ya Hana 'Yan Najeriya Fita Zanga-Zangar NLC
Yadda Kanawa Ke Gwara Kawunan Su Akan Hotunan Sarakuna
Abin Da Kungiyar Kwadago Ke Shirin Yi A Jihohi
Halin Ƙuncin Da Aka Jefa Marasa Lafiya Sakamakon Yajin Aiki
Shin NLC Za Ta Iya Shiga Yajin Aiki Ko Kumfar Baki Ce Kawai?
IPOB Na Kassara Tattalin Arzikin Kasuwanci A Dalilin Dokar Zaman Gida
Me Zai Faru Idan Tinubu Bai Miƙa Sunayen Ministoci A Wannan Makon Ba?
Hukuncin Taya Murnar Sabuwar Shekarar Musulunci!!!
Hanya Ɗaya Da Za Ta Sa Farashin Man Fetur Ya Sauka
Wane Ne Zai Zamo Sabon Shugaban Jam’iyyar APC?
Shin Ya Kamata A Sanya Sarakuna A Kundin Tsarin Mulkin Ƙasa?
Illar Cin Bashi Daga Kamfanonin Bayar Da Bashin Ta Waya
Abin Da Ya Hana Rikicin Mwaghavul Da Fulani Ƙarewa A Filato
Dalilin Da Ya Sa Shinkafa ‘Yar Gida Ke Ƙara Tsada
Asarar Da Aka Yi Wurin Ritayar Manyan Sojoji
Yadda Daily Trust Ke Bada Gudunmawa Tsawon Shekara 25
Yadda Ake Neman Shugabanci A Majalisar Tarayyar Najeriya
Dalilin Rashin Lafiyar Alhazan Najeriya Dubu 42
Yadda Ake Shirin Bude Makarantu A Jihar Kano
Dalilin Da Litar Mai Za Ta Iya Haura 700 A Arewa
Yadda 'Yan Najeriya Su Ka Yi Sallah Cikin Tsadar Rayuwa
Yadda 'Yan Najeriya Ke Tsayuwar Arfa Yau
Yadda Rukunin Gidaje 116 Suka Nitse A Abuja
Ko me ya jawo arahar raguna a bana
Yadda Tsadar Harkokin Zabe Ke Shafar Dimokuradiyya
Yadda 'Yan Bindiga Ke Shirin Hana Noma Bana
Yadda Cire Tallafin Man Fetur A Najeriya Ya Shafi Makwabtanta
Dalilin Takaddamar Siyasa A Jihar Filato
Me Zai Faru Da Wanda Ya Ba Da Agajin Jini?
Yadda Zaben Shugabancin Majalisun Najeriya Zai Kasance
Gwagwarmayar June 12 A Dimokuradiyyar Najeriya
Yadda Ciniki Ya Yi Baya A Gidajen Mai Saboda Tsadar Man Fetur
Anya Kuwa Buhari Zai Iya Rayuwa A Daura?
Shin Da Gaske Tinubu Ya Janye Tallafin Man Fetur?
Bukatun Al'ummomin Jihohin Arewa 4 Ga Sababbin Gwamnoninsu
Dole Gwamnatin Tinubu Ta Fara Neman Amincewar Duka 'Yan Najeriya - CNG
Yanayin Tattalin Arzikin Da Buhari Zai Bar wa Tinubu.
Fatan ’Yan Najeriya Kan Harkar Tsaro A Gwamnatin Tinubu
Ko Sabuwar Gwamnati Za Ta Iya Hada Kan ‘Yan Najeriya?
Yadda Kishi Ya Sa Matar Aure Farka Cikin 'Yar Makwabta Da Wuka
Yadda Zaben Shugaban Majalisar Wakilai Zai Shafeku
Shin Noma Zai Yiwu Ba Tare Da Takin Zamani Ba?
Yadda 'Yan Najeriya Za Su Ci Moriyar Bankin Musulunci
Nakan Yi Yaji Saboda Tsabar Shan Duka Daga Matata —Maigidanci
"Yadda NYSC Ta Canza Rayuwata"
Abin Da Ya Kamata 'Yan Najeriya Su Koya Daga Rikicin Sudan
Yadda Kamfanin Jiragen Saman AA Rano Zai Shafi Tattalin Arzikin Najeriya
Inda Aka Kwana A Jigilar Yan Najeriya Daga Sudan
Abin Da Ya Hana Mata Samun Nasara A Zaben 2023
Dalilin Jinkirin Kwaso ’Yan Najeriya Daga Sudan
Sankarau Ta Kashe Mutum 118 A Najeriya, Abin Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cutar
Azumi Da Habibi Dadi Kamar Aljanna —Amarya
Yadda Matasa Suka Taka Rawar Gani A Zaben 2023
Abin Da Zai Faru Idan An cire Tallafin Man Fetur A Watan 6
Abin Da Zai Faru Da Zaben Adamawa A Abuja
Kalubalen Da Ke Gaban Aishatu Binani A Zaben Asabar
Yadda Sabon Tsarin CBN Zai Raba Mutane Da Ayyukansu
Dalilin Da ’Yan Najeriya Ke Gudun Kayayyakin Da Aka Yi A Kasar
Yadda Naira Ta Dawo Da Satar Mutane
Tsutsa Ta Sa Kudin Kwandon Tumatir Kaiwa N20,000 A Kano
Ko Jam'iyyun Adawa Za Su Kwace Shugabancin Majalisa?
Yadda Kalaman Abba Gida-Gida Ke Yamutsa Hazo A Kano
Gayyatar 'Yan IPOB A Legas Kamar Gayyatar 'Yan Boko Haram Ne —Lauya
Yadda Na Yi Asarar Sama Da Miliyan Dari Sanadiyyar Murnar Cin Zabe —Baban Chinedu
Yadda Ake Shirin Kammala Zaben Gwamna A Adamawa
Matsin Tattalin Arziki Na Neman Hana Yin Burodi – Kungiya
Shin Umarnin CBN Na Dawo Da Tsoffin Kudi Ya Yi Tasiri?
Ana Azumin Bana Cikin Mawuyacin Hali
Ta Ina Mamallaka Manhajojin Hada-hadar Kudi Ta Intatent Ke Samun Kudin Su?
Shin Kwankwaso Zai Kyale Abba Ya Yi Mulki A Kano?
Ko Tasirin Jam'iyyar NNPP Da Leba Zai Wanzu A Najeriya?
Shin Sakamakon Zaben Shugaban Kasa Zai Shafi Na Gwamnoni?
Akwai Yiwuwar Sayen Kuri’a A Zaben Gwamnoni -Masana
Dalilan Yawan Tashin Gobara A Kasuwanni
Ko Yaya Mulkin Tinubu Zai Kasance?
Yadda Dage Zabe Ya Dagula Lissafi
Fadi-Tashin Gwamnoni Don Cin Zaben 2023
Muna So A Yi Zaben Gwamnoni Lafiya - ’Yan Najeriya
Iyalan Wanda Sojojin Sama Suka Kashe A Funtua Na Neman Agaji
Dalilin Rashin Fitar ’Yan Najeriya Zaben Shugaban Kasa
Kalubalen Da Ke Gaban Zababben Shugaban Kasa Tinubu
Shin ’Yan Najeriya Sun Gamsu Da Yadda Sakamakon Zabe Ke Fitowa?
Zaben Shugaban Kasa Ya Bar Baya Da Kura
Yadda Bangar Siyasa Ka Iya Dagula Lissafi A Wannan Zabe
Yadda Sabon Shiga A Kada Kuri'a Ke Hangen Zabe
Shin Kuri’un ’Yan Najeriya Za Su Yi Tasiri a Zaben 2023?
Shin don talakawa gwamnoni ke adawa da canjin kudi?
Yadda ’Yan Najeriya Ke Kallon Karin Wa'adin N200
Yadda Wadanda Aka Soke Rumfar Zabensu Za Su Kada Kuri’a
"Bankuna suna Kin Karbar Tsofaffin Kudi"- Dan Kasuwa
'Kisan Da Ake Yi Mana Ne Ya Koro Mu Daga Taraba'
Karancin Kudi Na Sa Farashin Kayan Masarufi Faduwa
Yadda ’Yan Takara Ke Kashe Kudi A Lokacin Zabe
Yadda Harkar Kudi ta Intanet Ta Sa 'Yan Najeriya Tafka Asara
Manufofin ’Yan Takarar Gwamnan Kano A Zaben 2023.
Kwakwar da ’yan Najeriya Ke Ci Bayan Canjin Kudi
Wadanda Suke Yi Wa Tinubu Kafar Ugulu
Irin Tarbar Da Kanawa Suka Yi Wa Buhari
Yadda ’yan Najeriya suka karbi karin wa’adin tsoffin kudade
Yadda aka tsefe manufofin manyan ’yan takarar Shubancin Najeriya a zaben 2023
Yadda INEC Za Ta Kare Ma’aikatanta Daga Barazanar Tsaro Lokacin Zabe
Kalubalen da muke fuskanta a harkar sufuri - ’Yan Najeriya
Kwana 8 Kafin A Daina Karbar Tsoffin Kudade, Shin Sabbin Sun Zo Hannun Ku?
Cutar Da Ke Ajalin Yara A Kano
Mun Fi Son Shugaba Jajirtacce, Adali Mai Tsoron Allah- ’Yan Najeriya
‘Muna Zaman Kunci Tun Da Mijina Ya Rasu A wajen Yi Wa Kasa Hidima’
Manufofin ’Yan Takarar Gwamna Ga Katsinawa A 2023
“Daliban Yauri: ‘Tun baya sace ’yata kullum ina jinya asibiti’
Abin Da Mata ‘Yan Takara Suke So A Zaben 2023
Ma’aikaatr Shari’a ta fadi gwajin da’a da tsare gaskiya -ICPC
Yadda Ake Safarar Makamai A Jihar Zamfara
Yadda Likitocin Bogi Ke Hallaka ’Yan Najeriya
Yadda Karin Albashi Zai Shafi Rayuwarku
Yadda Za A Tabbatar Da Zaman Lafiya A Harkokin Zabe
Karin Kudi: Akwai Yiwuwar Daliban Jami’ar Maiduguri Su Daina Karatu
Abin Da Ya Kamata Ku Sani Kan Ranar Kyauta A Addinin Kirista
Anya Kuwa Za A Iya Daina Mu’amala Da Tsabar Kudi A Najeriya?
Dalilin da ’yan Majalisa ke son CBN ya sassauta dokar cire kudi
Abin Da Ke Jawo Asarar Rayuka A Kan Hanyoyin Najeriya
Asarar da Najeriya ta tafka Saboda Kasa Zuwa Gasar Cin Kofin Duniya a Qatar
Shin Gwamnatin Kano Za Ta Rataye Abduljabbar?
Yadda Aka Fara Karbar Katin Zaben 2023
IPOB Ko Gwamnati: Wa Ke Iko Da Kudancin Najeriya?
’Yan Bindiga Sun Zafafa Hare-Hare Bayan Samuwar Mai A Bauchi
Shin Majalisa Na Da Ikon Dakatar Da Dokar CBN?
Yadda Dokar Rage Cire Kudi A POS Za Ta Shafi Zaben 2023
Yadda Jirgin Kasan Abuja-Kaduna Ya Dawo Aiki
Yadda 'Yan IPOB Ke Shirin Hana Zabe A Kudancin Najeriya
Yadda Ake Sayen Zaman Lafiya A Arewa
Matsayin Kuri’ar ’Yan Gudun Hijira A Zaben 2023
Ainihin Dalilin Ci Gaban Wahalar Mai —Masani
Dalilin Kara Dage Dawowar Jirgin Kasan Abuja-Kaduna
Abin Da Ya Kamata Ku Sani Kan Sabbin Kudaden Najeriya
Rikicin PDP: Shin Atiku Zai Kai Bantensa A 2023?
Yadda ’Yan Bauchi Da Gombe Ke Kallon Hakar Mai A Yankinsu.
Pi Ta Fashe A Yankin Birnin Tarayya
Yadda Dan Chana Ya Ce Ya Kashewa Ummita Miliyan N120
Yadda Tinubu Ke Shirin Bin Sawun Buhari
Saukar Farashin Hatsi ba zai Dore Ba —Masani
Irin Asarar Da Aka Yi A Gobarar Kasuwar Badume
Yadda Magidanci Ya Babbaka Agololinsa
Me Ke Sa Tinubu Baya-baya Da Shiga Jama’a?
Yadda Hauhawar Farashin Kayan Masarufi Ke Neman Hana Mu Kasuwanci
Yadda Soludo Ke Gyaran Tarbiyya A Anambra.
Dalilin Da EFCC Ke Kama 'Yan Canji
Anya APC ta Shirya Cin Kano A Zaben 2023?
Dalilan Da Darajar Naira Ke Kara Faduwa
Barazanar Hari A Abuja: Abinda Gwamnati Ke Boyewa.
Yadda Yiwa Wadansu Takardun Naira Garambawul Zai Shafe Ku
Shin Da Gaske Peter Obi Ya Jingine Yakin Neman Zabensa?
Dalilin da ’Yan Najeriya Ke Wasarere Da Gargadin Hukumar DSS.
Kudurin Dokar Hukunta ’Yam Madigo Da Luwadi A Kasar Nijar
Yadda Sakaci Ya Sa Likita 1 Duba Lafiyar Mutum 45,000 A Arewacin Najeriya
Me Ya Sa Atiku ya ce ’yan Arewa su zabi dan uwansu?
Yadda Burodi Ya Hargitsa Rayuwar Wasu ’Yan Najeriya
Yajin Aikin ASUU: Nasara Ko Asara?
‘Mu ke da alhakin sayen audugar Al'adar ’ya’yanmu’
Yadda Za Ku Yaki Alkawurran Bogi A Zaben 2023
"Ban So Ba Aka Yi Min Aure A Shekara 14 "
Yadda kasafin Ban-kwanan Buhari Zai Shafi Rayuwarku
Yadda Abinci Ke Cigaba Da Ajalin 'Yan Najeriya
Ko kayyade Kudaden Kamfen Zai Kawo Zabe Mai Tsafta a 2023
Yadda Ruwan Kasashen Ketare Ke Janyo Ambaliya A Najeriya
Ƙarshen Boko Haram; Yadda Aka Yi Bikin Cikar Najeriya 62 A Borno
Shin Karin Kudin Ruwa Zai Hana Tsadar Kaya?
Ko Rikice-rikicen Cikin Manyan Jam’iyyu Zai Baiwa Masu Tasowa Nasara A Zaben 2023?
Yadda 'Yan Ciranin Katsina Ke Safarar Makamai Daga Legas
Yadda Manoma Suka Ragargaji ’Yan Bindiga A Taraba
Halin Da ’Yan Gudun Hijirar Bama Ke Ciki Bayan Komawa Garinsu
Ko Yakin Neman Zabe A Kafafen Sada Zumunta Zai Yi Tasiri A Zaben 2023?
Irin Asarar Da Cin Ganda Ke Janyo Wa Tattalin Arzikin Najeriya
Yanka 11 Na Gani A Jikin Ummita - Mai Wankan Gawa
Abubuwan Da Mutuwar Sarauniyar Ingila Za Ta Sauya
Dalilin Da INEC Ta Soke Rajistar Mutum Miliyan 1.2
’Yan Kudu Sun Mayar Da Mu Abin Kashewa A Yankinsu —’Yan Arewa
Dalilin Da Masu Shiga Tsakanin Hukumomi Da ’Yan Ta’adda Ke Samun Matsala
Ruwa Ya Tashi Cinye Jihar Jigawa
Yadda INEC Ke Son A Yi Yakin Neman Zaben 2023
Mai Yiwuwa A Fuskanci Matsanancin Wahalar Mai Kwanan Nan A Arewacin Najeriya
Dalilin Da Har Yanzu 'Yan Bindiga Suka Ki Sakin Dalibin Bethel Baptist
"Dole A Gwada Kwarewarsu Kafin A Ba Su Aiki" - Tilde
Yadda Nada ’Yan APC Kwamishinonin INEC Zai Shafi Zaben 2023
Sauya Shekar Shekarau: Wa Gari Zai Waya?
Yadda Kabilanci Ke Neman Hana Banki Gina Kasuwar Taminus Ta Jos
Ranar Hausa Ta Duniya: Yadda Harshen Uwa Zai Taimaka Wurin Inganta Ilimi
Zaben 2023: Zai Yiwu A Aika Sakamako Ta Intanet?
Kalubalen Da Ke Tattare Da Tubar Bello Turji
Gaskiyar Batun Kyautar Motocin Yakin Da Najeriya Ta Bai Wa Kasar Nijar
Yadda Fasa Madubin Mota Ya Yi Sanadiyar Rasa Rayuka A Ajase Jihar Kwara
Kalubalen Da Ke Gaban Mata A Zaben 2023
Yadda Ake Ririta Jari A Kasuwanci
Yadda Sojoji Suka Shiga Wurin 'Yan Ta'adda Suka Ragargajesu": Ganau
Yadda Kwadayi Ya Kai ’Yan Najeriya Tashar Wulakanci A Aljeriya
Yadda Sabuwar Dokar Zabe Za Ta Hana Magudi A 2023
’Yan Najeriya Za Su Fara Yin Wayar Minti Biyu a N100
Yadda ‘IPOB’ Ta Yi Wa ’Yan Nijar 7 Kisan Gilla A Imo
"Yadda Malamin Mu Ya Dagargazamin Kashin Wuya" Dalibar Makaranta
Shirin da matasan Najeriya ke yi wa zaben 2023
Abin Da Ya Sa Burodi Ba Zai Daina Tsada Ba Yanzu
Yadda 'Yan Najeriya Ke Kallon Batun Tsige Buhari
Hukuncin Dauri Kafin A Rataye Abdulmalik Bai Mana Ba —Dangin Hanifah
Matsalar Tsaro Zai Iya Kawo Wa Zaben 2023 Cikas
Rashin Tsaro Ya Jawo Tsugunu Tashi A Makarantar FGC Kwali, Abuja
Muhammad Abacha Ya Ga Samu Ya Ga Rashi A Zaben PDP A Kano
Har Sumewa Yar'uwata Ta Yi Saboda Ba Mu Sami Zuwa Hajjin Bana Ba
Abin Da Ya Sa Annobar Kwalara Ta Ki Ci Ta Ki Cinyewa A Kano
Katobara 3 Da Buhari Ya Yi A Jere
PDP Ta Yi Waje Da APC A Jihar Osun
Yadda Muka Rayu Kwana 100 A Hannun 'Yan Bindiga
Dalilan Da Suka Sa 'Yan Najeriya Ba Sa Tuhumar Shugabannin Su
Yadda 'Yan Siyasa Ke Raba Kan 'Yan Najeriya, Su Kuma Kansu A Hade
"Yadda Na Yi Kundumbalar Ceto Fasinjojin Jirgin Kasan Abuja-Kaduna' -Tukur Mamu
Haduwar Ranakun Arfa Da Juma'a A Hajjin Bana
Harin Gidan Yarin Kuje: ’Yar Manuniya Ta Nuna
‘Yadda Aka Nemi Yin Lalata Da Ni A Wurin Aiki’
Ainihin Dalilin Da Man Fetur Ke Wahala A Najeriya
Ayyuka Na Musamman A Kwanaki 10 Farkon Watan Dhul-hijja
Tasirin Kawancen NNPP Da ‘Labour Party’ A Zaben 2023
Irin Shaidar Karatu Da Ake Bukatar Masu Neman Shugabanci Su Mallaka
Yadda Aka Shake Ni Aka Kwakule Min Idanu Da Wuka
Kamun Ekweremadu A Idon ‘Yan Najeriya
Yadda Sojoji Suka Bindige Kanina Sabida Fetur A Neja
Dalilin Da 'Yan Boko Haram Ke Yanka 'Yan Jari Bola A Maiduguri
Yadda Aka Yi Cinikin Kuri’a A Zaben Ekiti
Dalilin Ruguguwar Jama'a Zuwa Yankar Katin Zabe
Inda Dalar Shinkafar Najeriya Ta Yi Aure Ta Tare
Yadda Muke So A Tsayar Da ’Yan Takara A Zaben 2023 —CAN
Shekara 23 Da Mulkin Dimokuradiyya; Ina Aka Kwana?
Yadda Tsadar Taki Za Ta Hana Noma Bana
Kalubalen ’Yan Takarar Shugabancin Najeriya A 2023
Hakikanin Abin Da Ya Faru A Owo, Jihar Ondo
Yadda Matasa Za Su Mori Tsare-Tsaren Bayar Da Bashi
Dalilan Da Matasan Najeriya Ke Raina Jari
Abin Da Ke Sa 'Yan Najeriya Karya Doka
Yadda Tsawaita Lokacin Kamfen A Zaben 2023 Zai Shafi 'Yan Najeriya
Yadda Aka Yi Jina-Jina A Taron APC A Kano
Rayuwata Da Tsohon Ciki A Hannun Maharan Jirgin Kasa
Gudummawar Da Kowa Zai Bayar Wa Wurin Kawar Da Ta'addanci
"Hukuma Ce Kadai Za ta Iya Hana Bara": Malamin Addini
Yadda Dokar Zabe Ta Tantance Daliget
Podcast Din Aminiya A Idon Abokan Hulda
Shekara 1 Da Fara Rediyon Aminiya Ta Intanet
Wuraren Da Rashin Tsaro Zai Hana Noma Bana
Matsayin Daukar Doka A Hannu A Mahangar Shari’a
Yadda Dokar Zabe Ta Kawar Da ’Yan Fadar Buhari
Hatsarin Da ASUU Ke Neman Jafa Najeriya A Ciki
Yadda Sauyin Yanayi Zai Shafi Daminar Bana
APC A Idon 'Yan Najeriya Bayan Tara Fiye Da N20bn
Bankwana Da Ramadan, Maraba Da Shawwa
Za A Kai Harin Bom Wuraren Ibada_DSS
Yadda Bara Ta Shigo Karatun Allo
Dalilanda Jiragen Sojan Najeriya Ke Yawan Yin Hatsari
Yadda Za A Ribaci Kwanaki Goma Na Karshen Ramadan
Yadda Tsadar Takardar Takara Za Ta Shafi Zaben 2023
Yadda Aminu Kano Ya Fara Daukar Mace Mataimakiyar Dan Takarar Shugaban Kasa
Abin Da Ya Sa Aka Yafe Wa Dariye Da Jolly Nyame
Karshen Tashe A Kasar Hausa
Yadda ’Yan Bindiga Ke Sheke Ayarsu A Filato Da Taraba
2023: Yadda Tinubu Ya Karbi Batun Takarar Osibanjo
Yadda Ruwan Sha Ke Neman Gagaran Talakan Kano, Katsina da Jos
Hukuncin Wanke Bakin Mai Azumi Da Rana
Ko Watsi Da Tsarin Karba_Karba Zai Kai PDP Tudun Muntsira?
Yadda Dabino ya Zame Wa Mazauna Kudancin Najeriya Zuma
‘Illolin kaurace wa zabe sun fi na kada kuri’a yawa’
Yadda Sakacin Hukumomin Tsaron Najeriya Ya Hallaka Jama'a Da Dama
Ainihin Abinda Ke Hana Super Eagle Cin Nasara
Yadda Maye Ya Cinye Aljan A Babban Taron APC
Manyan Dalilan da Suka Sa aka zabi Abdullahi Adamu Shugaban APC
’Yan sandan da gaskiyarsu ta girgiza jama'a
Majalisa Ta Sakawa Dokar Da Za Ta Hana 'Yan Siyasa Sauya Sheka Hannu
Yadda Kabilanci Ke Barazana Ga Hadin Kan Najeriya
Yadda Ake Sayen Aikin Gwamnati A Najeriya
Dalilan Da Mutane Ke Kashe Kansu Saboda Soyayya
Abin Da Dokar Dan Takara Mai Zaman Kansa Ta Kunsa
Gaskiyar Inda Mai Mala Buni Yake A Yanzu
’Yan Najeriya Miliyan 19 Za Su Rasa Abinci —Rohoto
Majalisar Dattawan Najeriya Ta Kafe, Duk Mai Rike Da Mukamin Siyasa Sai Ya Taba Kasa In Yanason Takara
Yadda Rashin Wutar Lantarki Ya Jefa ’Yan Najeriya Cikin Kunci
Ranar Mata: Yadda Magidanta Suke Koda Matansu
Sirrin Da Bello Turji Ya Bayyana Mana A Maboyarsa
Dalilin Watsi Da Dokar Ba Mata 35% Na Mukaman Shugabanci
Wahalar Man Fetur: Yadda Mutane Ke Yaba Wa Aya Zakinta
Yadda ’Yan Najeriya Ke Rayuwa Cikin Kunci
Yadda Sabbin Dokokin Zaben Najeriya Za Su Shafi Harkokin Zaben Kasar
Yadda Rikicin Rasha Da Ukraine Ya Dugunzuma ‘Yan Najeriya
Da Bazar Wa Za A Yi Rawa A Sabuwar Tafiyar TNM?
Yadda Kwadayi Ke Jefa Masu Daukar Albashi Cikin Garari A Najeriya
Yadda Daukar Doka A Hannu Ke Lakume Rayukan Mutane a Najeriya
Yadda 'Yan Daba Ke Juya Akalar Siyasar Najeriya
Wahalar Man Fetur; 'Yan Najeriya Na Yaba Wa Aya Zakinta
Abin Da Abba Kyari Ya Fada Kafin A Kama Shi
Yadda Wayar Hannu Ta Zamo Jinin Jikin Mutane A Yau
Tasirin Harshen Koyarwa Kan Neman Ilimi
Yadda ’Yan Jarida Ke Rura Wutar Rikici A Najeriya
Rashin Shigar Da Matasa Harkokin Mulki, Laifin Waye?
Za a koma biyan kudin haya wata-wata a Abuja
Kama Mana Maza Ya Sa Mu A Tsaka Mai Wuya —Matan ’Yan Canji
Ma'anar hijabi a idon duniya
Ka'idojin tuki da mutane suka dauka kwalliya ce
Fasa Janye Tallafin Man Fetur; Gwamnoni Sun Goyi Bayan Kungiyoyin Kwadago
Laifin Wane Ne Rashin Daukar Masu Digiri Aiki A Najeriya?
Zaben 2023: Wa zai kai Najeriya tudun mun-tsira
Dalilan Gwamnatin Jihar Kano Na Dakatar Da Lasisin Makarantu Masu Zaman Kansu
Yadda Iyaye Da Malaman Makarantu Za Su Kare Lafiya Da Rayuwar ’Ya’ansu
Yadda Tsaro Da Tattalin Arziki Za Su Shafi Zaben 2023
Shin Ya Dace Malaman Addini Su Shiga Siyasa?
Shirin Da 'Yan Najeriya Suke Yi Wa Zaben 2023
Yadda Tinubu, Dattawan Arewa Suka Yamutsa Hazon Siyasar Najeriya
Rufe Twitter: Yadda ’Yan Najeriya Suka Yi Asara, Gwamnati Ta Ci Riba
Yadda Likitoci Ke "Jawo Asarar Rayuka"
Yadda Rage Kwanakin Zuwa Makaranta Zai Shafi Dalibai A Jihar Kaduna
AFCON 2021: Tana Kasa Tana Dabo
Za’a Kashe Duk Wanda Ya Saci Mutum A Jos
Me Sabon Mashawarcin Shugaban Kasa Kan Tattalin Arziki Zai Tsinana Wa Talaka?
Ba Rabo Da Gwani Ba: Abubuwan Da Ba ku Sani Ba Game Da Bashir Tofa
Yadda Za A Bunkasa Fasahar Zamani Domin Samar Da Ayyukan Yi
Yadda ’yan bindiga ke samun bayanan sirri
Tattalin Arziki: Yadda 2021 Ta Zo Wa 'Yan Najeriya
Sakacin Gwamnati Ne Silar Kai Hari A Makarantu A 2021
Rashin Tsaftar Abinci Ke Haifar Da Cutar Typhoid
Anya magoya baya za su bari Ganduje da Kwankwaso su daidaita?
Shin kashe ’Yan Bindiga Zai Magance Matsalar Tsaro?
Yadda ’Yan Ta’adda Suka Ruguza Ilimi A Arewacin Najeriya
Dalilan 'rashin yanke' wa masu laifi hukunci a Najeriya
Yadda ’yan Najeriya ke rayuwa a kan Naira 1000
Yadda Karin Harajin 2022 Zai Shafi Rayuwar ’Yan Najeriya
Fadar Shugaban Kasa Ta Yi Katobara A Kan Matsalar Tsaro
Me Dimokuradiyya Ta Tanada Wa Talaka Idan Tura Ta Kai Bango?
Matasan Arewa: Da Noma Gara Zaman Jiran Tsammani
Yadda Rusau Ke Jefa Rayuwar 'Yan Najeriya Cikin Kunci
Masu fasa gidajen yari sun fi mu karfin makamai-Ganduroba
Yawan Al'ummar Najeriya: Rahama Ga Kasa Ko Taron Yuyuyu?
Yadda Za A Taimaki Mata Manoma A Jihar Bauchi
Bahaushiya Ta Kirkiri Shafin Koyar Da Lissafi Da Hausa
Dalilan Kara Kudin Motar Haya Lokacin Bukukuwa A Najeriya
Najeriya A Yau: Yadda bankuna ke 'tatsar' 'yan Najeriya
Tasirin kalaman kauna a rayuwar aure
Yadda "Ake Karo da Gawarwaki" a Jalingon Jihar Taraba
Samun kudi da kashe kudi wanne ya fi wahala?
Yadda uba ya yi wa 'yarshi fyade har ta yi ciki
Shin fitar da 'yan Najeriya Kasashen waje aiki zai taimaki kasar?
Yadda Ake Taimakon Wanda Wuta Ta Kona
Yadda cutar suga ta hana ni shiga aikin soja —Matashi
A karon farko ta'addanci ya ci Janar din soja a Najeriya
Yadda 'Yan Najeriya 13 suka mutu wurin tonon zinare a Maradi.
Yadda Abubakar Shekau yayi kuruciyarshi
Me ya sa ake ayyana zabe a matsayin inkonkulusib (inconclusive)
Zaben Gwamna: Mutanen Anambra Sun Ba Da Mamaki
Yadda zabe ya gudana a Anambra
Yadda ake ciki kan zaben Anambra
Yadda ake ciki kan zaben gobe a Anambra
Yadda jami'ai ke 'agaza wa' masu fasa-kwauri
Hauhawar farashin kayan masarufi (2)
Dalilan da ke jawo hauhawar farashin kayan matsarufi
Abin Da Za A Iya Yi Da Kudin Rigar Maman Diezani
Tsarin Makarantun Tsangaya Jiya Da Yau
Me Ayyana 'Yan Bindiga A Matsayin 'Yan Ta'adda Zai Haifar
Kalubalenku 'Yan Jarida
Harin Jirgin Kasa: Najeriya za ta rikayin asarar N25m kullum
’Yar Tinke Ko Deliget: Wane Tsarin Zabe Ne Ya Fi Dacewa A Najeriya?
Yadda Aka Kashe Mutum 65 A Goronyo
Rikicin Majalisar Malaman Kano Ya Bar Baya Da Kura
Taskun da 'Yan Gudun Hijira Ke Ciki A Najeriya
Shin Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet Zai Kawo Karshen Magudin Zabe?
Yadda Shugabannin Najeriya Ke Boye Kudaden Haram
Yadda Kasafin Kudin 2022 Zai Shafi Rayuwarku
Shin Za A Hana Yara Mallakar Waya A Najeriya?
'Yadda IPOB Da ’Yan Siyasa Ke Wasan ‘Buya’ A Anambra
‘Yan Ta’adda Sun Kafa Sabbin Dokoki A Wadnsu Yankuna A Jihar Neja
Shin Najeriya Kasa Ce Mai Cikakken ’Yanci?
Shekara 61 Da Mulkin Kai: Gaba Najeriya Take Yi Ko Baya?
Tsarabar Zamfara: 'Da Shiga Jihar Za Ka Ga Damuwa Miraran'
Matakin Haramta Fina-Finai Ya Bar Baya Da Kura
Abin Da Shugaba Buhari Ya Fada Wa Majalisar Dinkin Duniya
Takaddama Kan Yi Wa Malaman Jihar Kano Gwajin Kwakwalwa
Illar Da COVID-19 Ta Yi Wa Harkokin Kasuwanci A Najeriya
Abin Da Ya Sa Mutane Ke Gudun Riga-Kafin COVID-19
Matakin Da Gwamnati Ke Shirin Dauka Kan Hayakin Janareta
Katse Layukan Waya: Zamfarawa, Katsinawa Na Kaura Daga Gida
Idan Najeriya Ta Karbo Sabon Bashin Naira Tiriliyan 2
Me Ake Yi Da Kudaden Harajin Da Ake Karba?
Gaskiyar magana a kan maganin sanyin mara
'Abin Da Ya Sa Na Fasa Kashe Kaina Bayan Na Kulle Daki'
NIMET Ta Yi Hasashen Sake Samun Ambaliyar Ruwa
Abin Da Ya Sa Matasa Ba Sa Rajista Don Yin Zabe
Yadda Kwaya Ke Kashe Aure Da Ma'aurata
Abin Da Ya Sa Sai Yanzu Buhari Ya Fara Sauya Ministoci
Matsalar Tsaro: Wasu Gwamnoni Sun Ga Uwar Bari
CBN ya Fito Da Kudi Ta Internet
Yadda Labaran Kanzon Kurege Ke Haifar Da Illoli Ga Al'umma
Abin Da Ya Sa Tashe-Tashen Hankula Suka Ki Karewa A Najeriya
Yadda Daruruwan Likitoci Ke Tururuwar Barin Najeriya
Matsayin Shawarar Shugabannin Siyasa: 'Yan Najeriya Su Kare Kansu
Abin da Ya Faru A Afghanistan Zai Yiwu A Najeriya?
Abin Da Ya Sa Hukumomi Suka Kasa Shawo Kan Kwalara
Yadda Dokar Hana Fita Ta Jefa Mutanen Jos Cikin Kunci
Yadda Sabuwar Dokar Man Fetur Za Ta Shafi Rayuwarku
Abin da Ya Biyo Bayan Kisan Wasu Matafiya A Jos
Ambaliya Ta Tafi Da Hanyar Jirgin Kasa Daga Legas Zuwa Kano
Bankin Duniya Na Bin Ko Wanne Dan Najeriya N24,000
Za A Dauki Tsauraran Matakai A Kan Direbobin Manyan Motoci
Ana Laluben Hanyar Sa Yara Miliyan 10 A Makaranta A Najeriya
Abin Da Ke Saka 'Yan Najeriya Shakku Game Da COVID-19
Yadda Jam'iyyar PDP Ta Fada Tsaka Mai Wuya
Yunwar Wata 9 Ce Ta Sa Mu Yajin Aiki —Likitoci
'Shayar Da Jarirai Nonon Uwa Alhakin Al'umma Ne'
Ambaliyar Ruwa: Yadda Wasu Al'ummomi Ke Kokarin Kare Kansu
Safarar Mutane: Damuwar Duniya Kan Yadda Najeriya Ta Ciri Tuta
Haramta Wa 'Yan Canji Dala: Abin Da Ka Iya Biyo Baya
Kwarya-Kwaryar Kasafin Kudin 2021: Wa Zai Amfana?
Sabon Salon Karbar Kudin Fansa: Dabara ko Wauta?
Bullar Cutar Kwalara A Najeriya: Me Ya kamata Ku Yi?